Gwamnatin tarayyar Najeriya
Muhammadu Buhari ya ce ‘yan Najeriya su na da wahalar shugabanta, yake cewa shi idan ya ba mutum mukami, ya na kyale shi ne ya sauke nauyin da aka daura masa.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima na ganawa da Alhaji Aliko Ɗangote, Tony Elumelu da wasu kusoshin ɓangaren masu zaman kansu a Aso Villa.
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP ya canza shawari kan naɗa sabon shugaban alƙalan jihar Osun, ya rubuta takarda kan batun zuwa ga Alƙalin alƙalai na ƙasa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roƙi kafatanin ƴan Najeriya su bada haɗin kai a kokarin gwamnati ke yi na yaƙi da ta'addanci a Arewa maso Yamma.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jin daɗin alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta sanar da cewa Musulmai za su biya N4.5m na hajjin bana 2024.
Bayan karɓan sako daga shugaban ƙasa, Bola Tinubu, majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Aminu Maida a matsayin sabon shugaban hukumar NCC.
Tsohon mataimakin shugaban APC na kasa ya ce Bola Tinubu ya katange kan shi, bai bari a fada masa kuskurensa. Jigo a APC, Saliku Lukman ya ce hakan ya na da hadari.
Hukumar Inshorar masu ajiyar kudi ta Najeriya (NDIC), ta ce nan ba da dadewa ba, za ta biya karin naira biliyan 16.16 ga kwastomomin bankuna 20 da suka rushe.
Shugabannin kungiyoyin kwadago sun ce za su tattauna da mambobinsu bayan ganawarsu da tawagar gwamnatin tarayya a ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari