Nade-naden gwamnati
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya nada Alhaji Abdullahi Musa a matsayin sabon shugaban ma'aikata bayan yin murabus din Alhaji Usman Bala daga mukaminsa.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasa a Najeriya ya kuma amincewa da naɗin mutum biyu a matsayin manyan sakatarorin ma'aikatar kuɗi da ma'aikatar albarkatun mai.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa Mele Kyari a matsayin shugaban kamfanin mai na kasa NNPCL da mambobin gudanarwa guda takwasa ranar Litinin.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Rotimi Amechi ya bayyana cewa ya tafka kuskure yayin da ya tura sunan Wike mukamin Minista a lokacin mulkinsa a jihar Ribas.
Bola Tinubu ya nada mutane 10 da za su jagoranci MOFI. Dr. Shamsudeen Usman ya zama Shugaban majalisar sa ido shi kuma Dr. Armstrong Ume Takang shi ne CEO.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda takwas a ma’aikatar tarayya da ke Abuja, a ranar Juma’a, 24 ga watan Nuwamba.
Shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ribas, Desmond Akawor, ya haƙura da muƙaminsa na jam'iyya bayan shugaban ƙasa Tinubu ya naɗa shi babban muƙamin tarayya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ambasada Desmond Akawor a matsayin kwamishinan Tarayya a hukumar RMAFC daga jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Gwamnan jihar Imo, Sanata Hope Uzodinma, ya dakatar da kwamishinan filaye da tsare-tsare, Noble Atulegwu, da kuma bai ba shi shawara ta musamman nan take.
Nade-naden gwamnati
Samu kari