Nade-naden gwamnati
Gwamnonin APC sun bukaci jama’a da su daina gaggawar yanke hukunci a kan ministar jin kai da aka dakatar har sai an tabbatar tana da laifi kamar yadda ake zargi.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Legas, Femi Pedro, ya yi magana kan badƙaalar da dakatacciyar ministar jin kai da yaki da talauci, Betta Edu, ke ciki.
Jerin mutanen Atiku Abubakar da su ka juya-baya, su ka koma goyon bayan APC a ofis. Irinsu Malam Garba Sheu sun rabu da tsohon mataimakin shugaban kasar.
Bankunan Zenith da Jaiz sun fito sun yi magana kan rahotannin da ke yawo cewa hukumar yaki da masu yi wa arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta cafke shugabannin su.
Sanata Shehu Sani ya caccaki Betta Edu kan jawabinta na baya inda ta ce gwamnatin Tinubu za ta fitar da yan Najeriya miliyan hamsin daga talauci.
Ibrahim Shekarau ya kawo shawarar a kashe Majalisa domin rage kashe kudi a gwamnati. Ana kashe biliyoyin kudi a kan ‘Yan majalisa 469 a gwamnatin tarayya.
Reno Omokri, jigon jam’iyyar PDP kuma hadimin tsohon shugaban kasa, ya kwatanta gwamnatin Bola Tinubu da na Muhammadu Buhari, ya lissafa abubuwa 11.
Jam'iyyar Young Progressives Party (YPP) ta bayyana cewa ya kamata shugaba n kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Tunji-Ojo saboda cin mutuncin ofis.
Yadda rikicin mata 2 yayi sanadiyyar tonon sililin ‘satar miliyoyi’ a gwamnati. Da alamar Halima Shehu ta taimaka wajen ganin bayan Betta Edu a kujerar Minista.
Nade-naden gwamnati
Samu kari