Nade-naden gwamnati
Hukumar Yaki da Cin Hanci, EFCC ta ba da belin tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk a daren jiya Litinin 8 ga watan Janairu a Abuja.
Ba tare da wani bata lokaci ba, Betta Edu ta burma hannun hukuma domin bincike. Ministar fada ragar EFCC awa 24 bayan dakatar da ita a kan zargin karkatar N585m.
Sanata Ali Ndume wanda ya yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan dakatar da Betta Edu, ya yi gagarumin gargadi a kan barayin yan siyasa masu tasowa.
Fadar shugaban kasa ta soke katin dakatacciyar ministar jin kai, Dr Betta Edu wanda shi ke ba ta damar shiga Villa. Wannan matakin zai hana ta ganin Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a cikin kasa da shekara daya a ofis ya dakatar da ministar jin kai da yaki da fatara, Dakta Betta Edu, daga mukaminta.
Manufofin gwamnatin tarayya na fuskantar barazana saboda beraye. Olatunbosun Oyintiloye ya nunawa Tinubu tulin kudi, ya bada shawarar hattara da barayi.
Ficewar manyan kamfanoni yana ba shugaban kasa ciwon kai. Dr. Alausa ya yi maganar yunkurin da ake yi da kuma cigaba da aka samu a wajen yaye ma’aikatan jinya
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi sabbin nade-naden manyan daraktoci a manyan hukumomin NPA da NIMASA don maye gurbin wadanda aka sallama a kwanakin baya.
Datatattun ciyamomin kananan hukumomi da kansiloli da Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya dakatar sun daukaka kara don neman hakkinsu a kotun da ke jihar Ondo.
Nade-naden gwamnati
Samu kari