Aikin Gwamnatin Najeriya
Aikin gina titin Abuja-Kaduna-Kano ya tsaya a sakamakon matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, Karamin Ministan ayyuka da gidaje ya yi wannan bayani a Kaduna
Shugaban Kasa ya umarci Ministoci su soma tattara takardun damka mulki. A lokacin da zai mikawa sabon shugaba mulki, Muhammadu Buhari yana so an tanadi komai.
A 1964 aka fara raba lambar girma, akalla mutane 5 suka watsawa shugaban kasa a ido ta hanyar kin karbar lambar karramawan da aka nemi a ba su, su wanene su?
Ana zargin akwai cibiyoyi, hukumomi da ma’aikatun gwamnati wanda ba su da wani aikin kirki. Yanzu ana tunanin za a soke wadannan MDAs domin a rage kashe kudi
Gwamnatin Tarayya ta nada Aminu Umar-Sadiq a matsayin sabon Shugaban NSIA, Uche Orji ya bar Nigeria Sovereign Investment Authority (NSIA) bayan cikar wa'adinsa.
Akalla mambobin kungiyar malaman jami'a ta ASUU 10 ne a jami'ar Calabar suka riga mu gidan gaskiya a lokacin wannan yajin aikin da kungiyar ke yi tun Fabarairu.
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta gargadi 'yan Najeriya game da amfani da ababen kwalliya da sinadarai masu hadari wajen kwailin.
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa (NANS) ta yi watsi da hukuncin kotu na umartar kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) ta koma bakin aiki, rahotom jaridar Punch.
Kungiyar NEGF ta gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya sun yi zama na musamman. Kungiyar Gwamnoni tana so a dage da aikin wutan Mambila da ke jihar Taraba.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari