Aikin Gwamnatin Najeriya
Kungiyar CNPD ta gano kuskure a sabon tsarin rabon harajin VAT da gwamnonin Najeriya suka gabatar, yayin da ta yaba wa Shugaba Tinubu kan kudurin gyaran haraj.
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce ana ci gaba da daukar matakan da za su tabbatar da ingancin ilimi a jihar, daga cikinsu shi ne kara kudin ciyar da daliban makarantu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin ɗaukar Hassana Nazifi, makauniyar da ta kammala digiri a BUK aiki nan take, ya ce za a naɗa ta muƙami.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci ministan lantarki Bayo Adelabu ya yi murabus saboda gaza magance matsalolin wuta a Najeriya. NLC ta ce bai kware ba sam.
Gwamnati za ta dauki matasa masu shekara 25 zuwa 35 domin su yi aiki a ƙananan hukumomi 774 karkashin shirin kiwon lafiya na NHFP. An kafa sharudda.
Majalisar tarayya ta koka kan yadda aka ware kudi ƴan kaɗan ga ma'aikatar ma'adanai ta ƙasa, ta gayyaci ministovi biyu su bayyana su mata bayani.
NAFDAC ta rufe kantin magani a Abuja kan sayar da kayan magani marasa rijista. Kayayyakin sun kai na N7m, kuma an cafke mutane biyu domin bincike.
An fito da sabon salon GDP da zai rika la’akari da harkoki irinsu karuwanci. NBS tana so karfin tattalin arziki ya karu don haka za a tattaro sauran bangarori.
Hukumar KWastam ta ce mutum 573519 suka nemi guraben aiki 3,927. Duk da tarin yawan masu neman aikin, NCS ta ce za ta yi adalci a wajen daukar wadanda suka cancanta.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari