Aikin Gwamnatin Najeriya
Masu zanga zanga sun bukaci a gurfanar da Mele Kyari sannan a binciki zargin almundahana a NNPCL, musamman kan gyaran matatun mai da yarjejeniyar Matrix Energy.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa yanzu karuwai da 'yan daudu ne ke cin moriyar kwangila a gwamnati.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da shirin LEEP domin samar da ayyuka wa matasa kimamin miliyan 2.5 a shekaru biyu masu zuwa
Gwamnatin Benue ta ware hutun Easter daga Alhamis zuwa Litinin, domin ma’aikata su huta, su yi ibada da kasancewa da iyalai kafin komawa aiki ranar Talata.
Bwala ya ce karramawar da ya samu daga shiyyar Kudu Maso Gabashin Borno alama ce cewa mutanensa na tare da Shugaba Tinubu da tsarin Renewed Hope 100 bisa 100.
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Kwamishinan yada labaran Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa an hada kwamitin da zai karbo diyyar mafarautan da aka kona a Edo.
Shugaban kasa Tinubu ya nada sababbin shugabanni a NNPCL, ciki har da Bayo Ojulari, yayin da NNPCL ta dakatar da sayar da danyen mai da Naira ga Dangote.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a a Najeriya, Mohammed Idris ya bayyana cewa dole ce ta tilasta wa Bola Ahmed Tinubu kakaba dokar ta baci a Ribas.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari