Aikin Gwamnatin Najeriya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwar cewa za ta fara daukan aikin 'yan sanda a shekarar 2025. An bayyana matakin da masu neman aiki za su bi.
Gwamnatin Tarayya ta raba dala miliyan 68.36 ga jihohi 28 a ƙarƙashin shirin SABER don inganta kasuwanci, sauƙaƙa dokoki, da jawo zuba jari a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai tsananin talauci a Arewa maso Gabas, wanda ke bukatar a yi kokarin warware matsalar don ceto mutanen yankin.
Shugaba Tinubu ya amince da daukar likitoci 50 da malaman jinya 100 don kula da lafiyar fursunoni, tare da gyaran gidan yarin Kuje da sabbin wuraren kiwon lafiya.
Gwamnatin tarayya ta kara nana cewa manufarta a kan kudirin haraji ba zai cutar da wata shiyya ba, kamar yadda ake kokarin yadawa a fadin kasar nan.
Tinubu ya sauke shugabannin jami’o’i da dama, ciki har da Farfesa Aisha Maikudi ta jami’ar Abuja da Farfesa Chigbu na UNN, tare da nada sabbin shugabanni.
Gwamnatin jihar Kano da hadin gwiwar bankin raya kasashe Musulmi ta gina mayanka na zamani guda 20 a wasu daga cikin kananan hukumomi domin tsaftace fawa.
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Abba Hikima ya ce matukar gwamnati ba ta dauki matakin da ya dace ba, za su jagoranci neman hakkin mazauna Rimin Zakara.
Gwamnatin tarayya za ta kashe akalla Naira bikiyan uku domin duba lafiyar gadojin sama da ke jihar Legas domin gano halin da su ke ciki da zummar adana su.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari