Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin daukar ma'aikata 30,000 domin inganta tsaron cikin gida. Za a bude shafin daukar ma'aikata a NSCDC, NIS, FFS da NCoS.
A labarin nan, za aji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi fargabar cewa dimokuraɗiyyar Najeriya ya fada tsaka mai wuya, akwai bukatar canji.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun yi kaffa kaffa da masu gudanar da zanga-zanga, yayin da ake bikin ranar dimokuraɗiyya a babban birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta ce tana da sassauci kan 'ya'yanta kamar su Sanata Ali Ndume masu sukar mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan shafe kwanaki 13 a Legas, inda ya kaddamar da ayyuka da dama, ciki har da hanyoyi da kuma cibiyar ICC a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa mai ba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara na musamman kan harkokin jama'a, Aliyu audu ya yi murabus daga mukaminsa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Legas da 'yan Kwamitin GAC sun ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin neman gafara a kan zargin laifi da Gwamnan ya yi.
Gwamna Sheriff Oborevwori ya ce zai sallami dukkanin kwamishinonin da ba sa nuna ƙwazo a wajen aiki. Ya yi barazanar korarsu ne bayan ya koma APC.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari