Labaran Kwallo
Manyan ‘Yan takaran kujerar shugaban kasa a 2023 sun taya Argentina murnar samun nasara a gasar kofin Duniya a lokacin da Magoya bayan Lionel Messi su ke murna.
Kungiyar kwallon duniya FIFA kamar yadda ta saba ta zabo zakarun gasar kwallon duniya hudu wadanda suka taka rawar gani a gasar kwallon na bana a Qatar 2022.
An samu tashin hankali a kasar Faransa yayin da kasar ta lallasa Moroko a wasan da aka kammala jiya na kusa da karshe a wasan cin kofin duniya na kasar Qatar.
Kasar Morocco ta samu nasara kan Portugal da ci ɗaya mai ban haushi, ta zama ƙasa ta farko daga nahiyar Afirka kuma Larabawa na farko da suka kai Semi Final.
Yayin da ake ci gaba da wasannin World Cup, mata a kasar Ingila sun ce kallon kwallon ya fi dadi a Qatar, domin kuwa babu mazan da suka sha barasa suke barna.
Bayan shekaru birjik da jin Celestine Babayaro shiru, kyakyawan hotonsa tare da iyalansa ya bayyana. Zakaran kwallon kafan mai shekaru 44 ya birge masoyansa.
Wani dan Najeriya ya shahara a shafukan soshiyal midiya bayan ya yi hasashen cewa Saudiya zata lallasa Argentina da ci biyu da daya. Hakan ya faru yadda ya ce.
Biyo bayan kwance mata zani a kasuwa da Cristiano Ronaldo yayi, kungiyar kwallon Manchester United ta ce daga yanzu babu ita, babu shi kuma ya gama kwallo.
Zakaran kwallom duniya Lionel Messi ya sha kashi hannun Salafawan Saudiyya a wasarsu ta farko na gasan kwallon duniyar dake gudana a birnin Doha ta kasar Qatar.
Labaran Kwallo
Samu kari