Malaman darika
Abduljabbar Nasiru Kabara ya dauki hayar Lauya, ya kai karar Gwamnati da kotun shari’ar Kano. Shehin bai samu yadda yake so ba, za a cigaba da yin shari’a.
FCT, Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta yi iyakan kokarinta wajen magance matsalar tsaro amma ba za suyi kasa a gwiwa ba.
Rahotanni daga jihar Kano, sun tabbatar da cewa majalisar malaman addinin musulunci ta dakatar da shugabanta, Sheikh Khalil, saboda saka al'amurran siyasa.
A coci dai an san fastoci da bayani tare da huduba ga jama'a. Sau da yawa hudubobin kan tabo addini ne tare da wasu manyan lamurran da ke ci wa mutane tuwo a kwarya. Amma ba abin mamaki bane idan hankalin mutum ya dauku a kan...
Mawakin kasar Ghana, Ogidi Brown na kamfanin waka na OGB ya bukaci fastocin kasar da su zo don gwada ilhamarsu a kan shi. Ya ce yana bukatar su yi amfani da mu'ujiza wajen warkar dashi daga karayar...
Wani fasto a kasar Afirka ta kudu mai suna Lesego Daniel, ya yada hotunan yadda ya ciyar da mambobin majami'arsa da matsatsaku da giya. A rubutun da ya wallafa a shafinsa na yanar gizo, ya bayyana cewa, duk abinda ubangiji ya...
Micheal Job, wani fasto ne dan kasar Amurka, wanda kwanan nan ya kai ziyara kasar Kenya a matsayin annabi, rahotanni sun nuna cewa Job ya mutu kwanaki kadan bayan ya kai ziyara kasar ta Kenya...
Malaman darika
Samu kari