Jos
Daliban Jami'ar Jos da ke jihar Plateau sun fara zanga-zanga don kin amincewa da karin kudin makaranta a Jami'ar yayin da makarantu ke kara kudin a Najeriya.
Wasu yan bindiga da ake tsammanin masu garkuwa ne sun kwashi daliban jami'ar UNIJOS guda 7 da tsakar daren Talata yayin da suka karatun jarabawar karshen zango.
Wata kotu a Jos babban birnin jihar Filato ta yankewa wani dan kasuwa mai suna Abubakar Usman daurin wata shida a gidan yari bisa laifin damfarar wani mai siyar
Wata yarinya a Najeriya ta koka kan yadda tayi tafiya mai dogon zango daga Jos har jihar Lagos don kai ziyara wurin saurayinta, ta ce ko sisin kobo bai bata ba.
Wata tankar dake ɗauko man Fetur ta gamu da mumnunan hatsari, ta fashe kuma ta yi filla-filla kana ta kama da wuta, mutane 10 suka kone kurmus a Jos, Filato.
Mota Samfurin “1974 Volkswagen Beetle” ta Wani Mutum Daya Fito da Dadaddiya Ya tada Kura a kafar sadarwa ta zamani ya tada kura a kafar sadarwa ta zamani sosai
Duniya Daman Masu Iya Magana Sun ce: Duniya juyi juyi ce wai kwaɗo ya jishi a cikin ruwan zafi Yanzu Gwamna Lalong Ya Tunkuyi Ƙasa a Takarar da Yayi Ta Sanata
Hukumar yan sanda a jihar Plateau ta bayyana faston da yayi karyan an yi garkuwa da shi har sau biyu don mabiya su biya masa kudin fansa ya fito ya yi magana.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da ta ceto wasu mutane 3 da aka sace. Ta yi amfani da dabara wajen kwace binduga AK47 tare da ceto mutane har uku a hannunsu.
Jos
Samu kari