Jos
Sakataren watsa labarai na mataimakin kakakin majalisar wakilan tarayya ya sanar da rasuwar Sarkin Bashar kuma yayan uban gidansa, Alhaji Adamu Idris, yau.
Wasu miyagu da ba a san ko su waye ba sun kashe wani mutum mai suna Muhammad Kabiru, daya daga cikin masu gadin kasuwan dare da ke Jos. Sun yi masa yankan rago.
Kotu zaben majalisar dokoki dake zamanta a kotun High Court 4, Jos a ranar Juma'a ta fitittiki Musa Avia Aggah, dan majalisar wakilan tarayya na jam'iyyar PDP.
Wani matashi dan garin Jos, babban birnin jihar Plateau wanda ke tuka adaidaita ya kawo wani sabon salo a sana'ar tasa inda ya kawata kekensa da kofofin gilasi.
Akalla mutane bakwai wasu ‘yan bindiga da ake zargin makiyaya ne suka sake kashewa a karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Filato da ke Arewa maso Tsakiya...
Jihar Filato - Wasu ‘yan bindiga sun yi wa tawagar sojoji kwanton bauna a kauyen Zurak Kampani da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato. Rahoton Daily Trust.
Wani matashin ɗan shekara 35 a duniya zai bakunci lahira ta hanyar rataya bayan babbar Kotun Jos ta gamsu da hujjojin cewa shi ya yi ajalin budurwarsa a 2016.
An ga a kalla gawawwaki takwas bayan 'yan bindiga sun kai hari Anguwan Bashar da wata anguwa karamar hukumar Kanam na jihar Plateau a ranar Litinin da ta wuce.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmi, MURIC, ta bukaci Sufeta Janar Na Yan Sanda, IGP, da Hukumar Yan Sandan Farin Kaya, DSS, ta bincike yadda aka gano tare da ceto yar
Jos
Samu kari