Jos
Akalla mutane 106 ne ya zuwa yanzu aka ce an binne sakamakon hare-haren da aka kai kan al’umomin jihar Filato a ranar Lahadi da ta gabata, 10 ga watan Afrilu.
Harin ya wakana ne a ranar da rundunar yan sandan jihar Filato ta yi watsi da rade-radin da ke yawo cewa yan bindiga sun shigo garin Jos kuma suna iya kai hari.
An samu sama da gawawwaki 50 tare da konannun gidajen mutane 100 a wasu kauyukan karamar hukumar Kanam ta jihar Filato kamar yadda mazauna yankin suka tabbatar.
Wasu miyagun yan bindiga sun farmaki kauyuka Kukawa, Gyanbahu, Dungur da Keram a karamar hukumar Kunam da ke jihar Filato a ranar Lahadi, 10 ga watan Afrilu
Ana hana al'ummar Hausa/Fulani ganin Likitia a asibitin koyarwan jami'ar Jos saboda suna ikirarin cewa sun yan asalin jihar Plateau ne, sannan a tilastasu.
Wani ɗalibin jami'ar Jos da ake zargin ya halaka budurwarsa domin yin asiri ya koma tamkar mawaki yayin da ya ga za'a gabatar shaidu a kansa a zaman Kotu yau.
Wahalar mai da ake fama da shi a fadin tarayya ta yi sanadin mutuwar wani dan kasuwar bayan fagge, wadanda akafi sani da 'yan bunburutu' da matarsa a garin Jos.
Jam'iyyar PRP da ta zo na biyu a zaɓen maye gurbi da aka gudanar a mazaɓar Bassa/Jos ta arewa ta ce ba ta amince da sakamakon ba, dan haka zata garzaya kotu.
Wata babbar kotun tarayya da ke garin Jos, jihar Filato, ta yanke daurin watanni uku a kan tsohuwar ministar albarkatun ruwa, Sarah Ochekpe da wasu mutane biyu.
Jos
Samu kari