Jos
Wani bidiyo da ake yayi a kafafen sada zumunta, an ji Bola Tinubu ya kama hanyar cewa PD... Sai kuma ya ankare da inda bakinsa ya nufa, ya katisa da APC a Jos.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya nuna bajintarsa ta rawa a lokacin da ya iso wurin kadamar da kamfen a Jos
Dan takarar kujera lamba ɗaya a inuwar jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, yace duk da ya dawo Legas, zai tattara wa Peter Obi Kayansa ya koma jihar Anambra.
A yau ne APC ke fara kamfen dinta a birnin Jos ta jihar Filato, gwamna Lalong ya bayyana dalilin da yasa jam'iyyar ta zabi jihar don fara gangaminta na Tinubu.
Gwamna Simon Lalong na Jihar Filato ya ayyana ranar Talata 15 ga watan Nuwamba a matsayin hutu a jiharsa saboda kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasan APC
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, gwamnoni, Sanatoci da ƙusoshin jam'iyyar AOC duk sun hallara a babbar birnin jihar Filato yayin da Tinubu zai bude kamfen 2023
Wasu rahotanni da muka samu da safiyar nan sun nuna cewa muyagun yan bindiga sun mamayi wasu Malamai biyu a kan hanyarsu ta zuwa Jos, suna yi awon gaba da su.
Wata kotun yanki a Jos ta daure wani mai gadi bisa zargin ya sharbi barci yayin da yake bakin aiki, kuma hakan ya kai ga sace wasu kayayyaki masu daraja a gida.
Kotun daukaka karar dake yankin Jos, jihar Plateau a ranar Juma'a ta yanke hukuncin karshe kan zaen kujeran dan majalisa mai wakiltar mazabar Jos North/Bassa.
Jos
Samu kari