Zaben Shugaban kasan Najeriya
Gwamnatin Amurka ta kawo karshen duk wata gardama da kace nace kan goyon bayan wani ɗan takara a zaben shugaban kasan Najeriya, tace burin a yi zabe lafiya.
Dan takarar shugaban a AAC ya gamu da tasku yayin da mabiyansa 'yan takarar gwamna suka bayyana barinsa saboda wasu dalilai. Yanzu haka dai ba sa tare dashi.
‘Danuwan ‘dan takaran mataimakin Gwamnan Kano a APC, Bello Sule Garo zai zabi jam’iyyar NNPP daga sama har kasa a zaben da za a shirya a Fubrairu da Maris.
Gamayyar kungiyoyin arewa sun bayyana cewa yanzu ne lokacin da yan arewa za su saka wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da taimakon da ya dade yana yi ma yankin su.
Rabiu Kwankwaso da mutanensa sun bar filin tashi da saukar jirgin sama na Nnamdi Arzikwe da ke babban birnin tarayya a Abuja, sun sake shiga Neja domin kamfe.
Sanata Adolphus Wabara ya ce gwamnatin PDP za ta fito da Mazi Nnamdi Kanu. Wabara ya fadawa mutanen Umuahia shugaban IPOB zai samu ‘yanci idan aka zabi PDP
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana kwarin gwiwar cewa, ba ta da shirin dage zaben 2023 da ke tafe nan ba da jimawa ba a watan nan da watan. Ta yi bayani.
A cewar hukumar zabe ta INEC, ba za a yi zabe ba a wasu rumfunan zabe 240 da ta bayyana sunayensu a cikin wata sanarwa da ta fitar. Mun tattaro muku sunayensu.
Gabannin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, tsohon shugaban hukumar NHIS, Farfesa Yusuf, ya yi ikirarin cewa babu gwamnan arewa da zai iya kawowa Tinubu jiharsa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari