Zaben Shugaban kasan Najeriya
An kammala tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 daga jihohi, alkalluman da hukumar INEC ta fitar sun nuna Tinubu na jam'iyyar APC ya lashe jihohi 12
Za a ji yadda rabuwar kan abokan adawa, kokarin Gwamnonin Arewa a tikitin Musulmi-Musulmi da wasu malaman addini suka goyi baya ya taimakawa Bola Tinubu a APC
An sanar da Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a matsayin sabon zababben shugaban kasar Najeriya bayan samun kuri'u mafi rinjaye a zaben shugaban kasar da ya gudana.
Bayan dogon da akayi tun ranar Lahadi, an koma cibiyar tattara kuri'un zaben shugaban kasa dake gudana yanzu haka a birnn tarayya Abuja, unguwar Garki Area 8.
Sheikh Bala Lau, Shugaban Kungiyar Izala, JIBWIS, ya ja kunnen yan siyasa a Najeriya kan furta maganganu da ka iya tada rikici a yayin da INEC ke aikin zabe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi samu kuri'u mafiya rinjaye, ya lallasa abokan hamayyarsa a jihar Taraba.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Ribas da yawan kuri’u 231,584.
Kungiyoyin kasashen waje sun ce Hukumar INEC ba tayi kokarin da aka sa rai a zaben 2023 ba. Wadannan kungiyoyi sun ce INEC ta jawo alamar tambaya a zaben bana.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya lashe zsɓen shugaban ƙasa a jihar Ebonyi. Ya lallasa Tinubu da Atiku da tazara mai nisa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari