Zaben Shugaban kasan Najeriya
Bayan kwashe sa'o'i a layi ana ka'da kuri'u, an kammala zabe a wasu runfunan zabe a fadin tarayya kuma tuni an kammala kirga kuma har sakamako sun fara fitowa.
Charles Adias, jami'in da ke tattara sakamakon zabe na jihar Rivers ya dakatar da aikinsa sakamakon barazana da yace ana yi wa rayuwarsa kan zargin magudin zabe
Duniya Daman Masu Iya Magana Sun ce: Duniya juyi juyi ce wai kwaɗo ya jishi a cikin ruwan zafi Yanzu Gwamna Lalong Ya Tunkuyi Ƙasa a Takarar da Yayi Ta Sanata
Ko da ba a kammala tattara kuri’un zaben 2023 ba, za a ji Hadi Sirika ya na sa ran sun yi galaba. Hadi Sirika ya ce Asiwaju ya lashe zabe tuni. #Jagaban2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a jihar Zamfara ta sanar da sakamakon zaben da ya gudana ranar Asabar da ta shige, Bola Tinubu ne jagaban su Atiku Abubakar
Za a ji labari Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta sanar da sunan Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya a karkashin Jam’iyyar NNPP
Wasu miyagun ƴan daba sun farmaki wajen tattara sakamakon zaɓe inda suka hana a bayyana sakamakon zaɓen a jihar Plateau. Lamarin ya tayar da hankula sosai.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Bauchi, inda ya doke Bola Tinubu na jam'iyyar APC.
Sheikh Mansur Sokoto ya fadi abin da ya gani wajen zaben 2023 a Sokoto. Shehin na Musulunci ya koka cewa an zo da dabaru domin hana mutsnr yin zabe a Sokoto
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari