Zaben Shugaban kasan Najeriya
Rikicin PDP kan zaben 2027 a kara ƙamari yayin da ake ƙoƙarin juya baya ga Atiku Abubakar. Yan bangaren Nyesom Wike sun fara goyon bayan gwamnan Oyo a kan Atiku.
Prince Adewole Adebayo ya ce ba zai dhiga duk wata ƙawancen siyasa ba matuƙar zuciya ba ta zo ɗaya ba, ya ce Buhari da Tinubu kadai sun isa misali.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya caccaki shugabanni kan rashin aiwatar da tsare-tsaren da suka kawo inda ya ce kwata-kwata ba su aiwatarwa.
Atiku Abubakar, tsohon dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce ba zai iya kaskantar da kansa zuwa matsayin da Nyesom Wike ya ke ba. Ya ce ya damu da 'yan kasar.
Mun kawo ‘yan siyasar da za su iya ƙalubalantar Bola Tinubu idan zai nemi tazarce. Wasu sun fara kawo zancen wadanda za su nemi mulki a zaben 2027.
An kawo jerin wasu malaman da za su iya goyon bayan Bola Tinubu a 2027. Ana ganin cewa irinsu Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingirza su sake talla Tinubu a 2027
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yabi kyawawan manufofin da tsohon shugaban kasa a mulkin Soja, Janar Yakubu Gowon mai ritaya ga kasar nan.
Sanat Orji Kalu ya ce ko yau aka yi zabe yan Najeriya za su zabi APC. Sanatan APC ya fadi dabarar da APC za ta yi wajen shawo kan talakawan Najeriya yayin zabe.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu ya ce yana kwarewar zama shugaban ƙasa kuma da yiwuwar ya nemi takara idan Bola Tinubu ya hakura da neman tazarce.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari