Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan zabin da 'yan Najeriya ya kamata su yi a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe.
Hukumar INEC ta fitar da sababbin tsare tsare ga masu zabe ta yadda za a iya kada kuri'a ko ba katin PVC da kuma ba masu aikin zabe damar kada kuri'a.
Masanin siyasa, Farfesa Adele Jinadu ya zargi 'yan siyasa da fara shirin murde zaben 2027. Ya ce fara nada 'yan siyasa a INEC alama ce ta cewa za a yi magudi.
Chidi Odinkalu ya yi ikirarin cewa gwamnatin APC tana adawa da zanga-zanga, duk da sanin cewa ta samu nasarar hawa mulki ta hanyar zanga zanga ne a shekarar 2015.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa idan aka bar ƴan Najeriya suka nuna fushinsu kan mulkin APC a 2027, ƴan adawa za su karbi mulki kamar yadda ta faru a Ghana.
Sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Sanata George Akume, ya bukaci 'yan siyasan Arewacin Najeriya da su kawar da tunanin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe.
Tun daga lokacin da Ghana ta samu ‘yancin kai, musulmai bai taba zama shugaban kasar ba. Wannan karo Mahamudu Bawumia yana da kyakkyawar damar cin zabe.
Peter Obi na da damar kayar da Tinubu a 2027. Nana Kazaure ta ce farin jininsa ya ƙaru saboda gazawar Tinubu. Matasan sun ƙara goyon bayan Obi sosai.
Sarkin Onitsha watau Obi na masarauyar Onitsha ya ce ya kamata Najeriya ta gwada mace a kujerar shugaban ƙasa, ya ce an yi gwamna mace a jihar Anambra.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari