Zaben Shugaban kasan Najeriya
Mawallafin mujallaar Ovation kuma tsohon dan takarar a PDP, Dele Momodu ya fallasa yadda su ka rika ba wakilan jam’iyya Daloli gabanin zaben cikin gida a 2022.
Edwin Clark ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da tsige alkalin alkalai domin samun damar yin maguɗin zaɓe a shekarar 2019. Clark ya ce abin kunya ne hakan.
Yan majalisa da su ka bijiro da kudurin kara shekarun mulkin shugaban kasa, gwamnaoni da shugabannin kananan hukumomi sun kafe kan bukatarsu na kara wa'adi.
Chief Bode George ya yi suka kan rarrabuwar kawuna a cikin PDP, inda ya nemi a hada kai don tabbatar da nasara kan APC a 2027. Ya ce Tinubu zai bar Villa a zaben.
Majalisar wakilan Najeriya ta fitar da matsaya kan kudurin da ke neman a kara wa’adin shugaban kasa da gwamnoni zuwa shekaru shida amma wa’adi daya kawai.
Jam'iyyar LP ta ce ta dauko hanyar kwace mulkin Najeriya a hannun Bola Tinubu a zaben mai zuwa na 2027. LP ta ce sai ta shiga Aso Villa za ta huta a 2027.
Jam'iyyar LP ta bayyana cewa ta fara shirin da zai ba ta damar yin nasara a zaben 2027 ta hanyar amfani da matasa wajen neman hadin kan masu ruwa da tsaki.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta ce za ta goyi bayan dan Arewa a zaben 2027. Matakin ACF ka iya kawo cikas ga tazarcen Bola Tinubu a zaben 2027.
A makon nan shugaba Bola Tinubu ya ba Daniel Bwala mukami a gwamnatinsa. Bwala lauya, masanin shari’a ne kuma malami wanda ake ganin bai da amana.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari