Zaben Shugaban kasan Najeriya
Wani dattijo a APC, Ambasada Abayomi Mumuni ya ba sauran yan jam'iyyar shawara kan batun takarar Bola Tinubu a zabe mai zuwa, inda ya ce a bar zancen
Jigon APC, Dakta Garus Gololo ya ce ba za su amince da ba shugaba Bola Tinubu takara a zaben 2027 ba. Jigon APC ya ce Bola Tinubu ya kawo yunwa Najeriya.
Tsohon Ministan sadarwa na kasa, Farfesa Isa Ali Pantami ya shawarci gwamnatin Najeriya da ta sake duba batun bayar da kariya ga shugabannin kasar nan.
Jam'iyyar LP ta nuna amincewa da Rabi'u Musa Kwankwaso ya zamo mataimakin Peter Obi a zaben 2027. LP ta ce Peter Obi ya samu kuri'u sama da Kwankwaso a 2023
Akwai manyan ‘yan siyasar Kano da ke goyon bayan Bola Ahmed Tinubu yayin da hankali ya karkata kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe nan da watanni 28.
Wasu ’yan siyasar kudancin kasar nan na iya kalubalantar Shugaba Bola Tinubu a 2027. An yi karin haske kan ’yan siyasar da suka hada da Peter Obi da Nyesom Wike.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
A wannan labarin, za ku ji tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Felix Osakwe ya shawarci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ajiye mukamin Ministan man fetur.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari