Zaben Shugaban kasan Najeriya
Rabiu Kwankwaso ya yi bayanin abin da ya jawo Ibrahim Shekarau ya bar NNPP bayan wata uku, ‘Dan takarar shugaban kasar yace rashin isasshen lokaci ya kawo cikas
Jaridar This Day ta ruwaito cewa, Atiku ya sha alwashin mai da kamfanin dungurungum sinsa hannun 'yan kasuwa domin dakile wasu abubuwan da ke faruwa a yanzu.
Jaridar Punch, ta ruwaito cewa, akwai kananan hukumo sama da 40 da ba lallai su kada kuri'u ba a zabe mai zuwa saboda yawaitar harin 'yan ta'adda a shekarar nan
Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, ya ce sam bai shirya zuwa Villa domin ya mike kafa ya sharbi jar miya ba, zai zo ne dan yiwa 'yan Najeriya aikin da ya cancanta.
Dole sai PDP, LP da NNPP sun dunkule, sannan za a iya kifar da APC a 2023. Shugaban na kungiyar Concerned Nigerians group ya ba ‘yan takaran adawa su hada-kai.
Mataimaikin Shugaban APC na Arewa ta yamma, Salihu Lukman yana ganin ko Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso sun cancanta, Bola Tinubu ya fi su dacewa.
An bayyana abubuwan da aka tattauna tsakanin gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinbu, rahoton This Day. Wike
Dazu nan Bashir Ahmaad ya jawo muhawara a shafinsa na Facebook bayan ya yi hasashen jam’iyyar APC za ta lashe zabe mai zuwa a Kano duk PDP ta samu Shekarau.
Akwai jita-jitar dan takaran jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya sa labule da Peter Obi kwanan nan a kasar waje, sai yanzu aka samu labarin gaskiyar labarin
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari