Zaben Shugaban kasan Najeriya
Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ya rike mukamai iri-iri a siyasa. A tarihinsa ya taba zama ‘Dan majalisa, Gwamnan Kano, Ministan tsaro, da kuma Sanata.
Labour Party ta nuna rashin jin dadinta kan irin kalaman da Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC ke amfani da su akan masu neman takara.
Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, Attahiru Jega da Hakeem Baba Ahmed, sun ce Kola Abiola na PRP ne ya cancanta da zama shugaban ƙasa a 2023.
Jam’iyyar LP ta nemi alfarmar yin amfani da filin wasan Samuel Ogbemudia wajen kamfe a Edo, amma aka hana. An ji dalilin da ya sa aka hana jam'iyyar wannan dama
Hukumar zabe wato INEC, ta umurci al'umma su yi watsi da wani rahoto da ake ikirarin ta fitar na cewa tana binciken Bola Tinubu kan zargin safarar muggan kwaya.
Gwamnan Anambra mai-ci yace hannun jarin da Peter Obi ya dauka daga Baitul-mali ya sa a kamfanin giya ba su haifar da komai ba, wannan ya fusata magoya bayansa.
Primate Ayodele ya aika sakon gargadi ga shugaban hukumar INEC inda ya bukace shi da kada ya yarda jam’iyyun siyasa su hana amfani da na’urar BVAS a zaben 2023.
Kwamitin neman takaran Bola Tinubu yana hangen kuri’un mutanen Arewa maso yamma duk da Rabiu Kwankwaso wanda daga yankin ya fito, yana neman zama Shugaban kasa.
Asiwaju Bola Tinubu ya ziyarci Nasarawa idan aka ji shi yana cewa yayi alkawarin gama aikin Ajaokuta har kamfanin ya fara aiki a Najeriya domin a samu abin yi.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari