Zaben Najeriya
Gwamnan Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyna yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki bayyanawa deliget daga jiharsa wanda za su zaba a zaben fidda gwani.
Rahoton da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da Yahaya Bello, Yahaya ya ba da tallafi ga fafutukar dan takarar shugaban kasan.
Tarihin siyasar fitaccen 'dan siyasan za a iya danganta shi tun daga shekarar 1992 lokacin da ya shiga jam'iyyar SDP inda ya zaba mamban tsagin People's Front.
Wasu gwanaye da mahaddata alƙurani da mutane kusan 3,000 su gudanar da addu'a ta musamman domin rokon Allah ya zama wa Najeriya shugaba nagari da zaman lafiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kungiyar gwamnonin jam’iyyar CP da sauran ‘ya’yan jam’iyyar su hada kai domin tabbatar da nasarar Bola Tinubu, dan taka
APC, PDP, NNPP ADC, LP da dai sauran jam'iyyu duk sun fito da wadanda za su gwabza a zaben na 2023, inda kowace jam'iyya ke ci gaba shirin karbe kujerar Buhari.
Fitaccen ɗan fafutukar nan kuma mai gidan jaridar Sahara Reporters, Mista Omoyele Sowore, ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC a taron fidda gwani
Mai gidan talabijin din Roots Television, Dumebi Kachikwu, ya yi nasarar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaben 2
Social Democratic Party ta bi sahun sauran jam'iyyu, ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa bayan kammala zaɓen fidda gwani da ya gudana a Abuja ranar Laraba.
Zaben Najeriya
Samu kari