Zaben Najeriya
Majalisar dattijai ta Najeriya ta amince da kudurin da ke neman ba 'yan takara masu zaman kansu damar tsayawa takara a zabukan kasar nan da wasu dokokin zabe.
Kungiyar Dattawan Arewa ta Forum of Northern Elders for Unity (FNEU) ta yanke shawarar za ta goyi bayan Gwamna Uguwanyi a matsayin dan takarar shugaban kasa a j
Shahrarren ɗan fafutuka a Najeriya kuma shugaban Sahara Reporters. Omoyele Sawore. ya bayyana shirinsa na neman kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 .
Hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta watau INEC a ranar Asabar ta sanar da sabbin ranakun gudanar da zaben shugaban kasa, gwamnoni da yan majalisu a 2023.
‘Yar takarar shugaban kasa mai shekaru 102 da haihuwa ta bayyana yadda ta gama shirin ta tsaf na mulkar kasa yadda za ta kawo tarin ci gaba, The Punch ta ruwait
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sa hannu kan sabuwar dokar zabe ta kasar wadda aka dauki tsawon lokaci ana ka-ce-na-ce a kai, a ranar Juma'a, 25 ga Fabrairu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar da sakamakon zaɓen kananan hukumomi da ya gudana a jihar Enugu, tace PDP ce ta samu nasara a dukkan kujerun da aka fafata.
Kimanin mutane biyar sun rasa rayukan su lokacin da yan bindiga suka kai farmaki a wuraren zabe guda biyu yayin gudanar da zaben karamar hukumar jihar Enugu.
Tsohon mai bai wa Shugaban Kasa shawara kan al’amuran Majalisar Wakilai, Abdulrahman Kawu Sumaila, ya ce sabuwar kungiyar TNM za ta sama wa yan Najeriya mafita.
Zaben Najeriya
Samu kari