Zaben Najeriya
Jagoran jam'iyyar APC ta kasa,Asiwaju Ahmed Tinubu, bayi kasa a guiwa wajen bakado dukkan sirri ba yayin fafutukar ganin ya gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Mahmood Yakubu, shugaban Hukumar Zabe mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ya ce muhimman kayayyakin zabe na hukumar an daina kai su babban bankin Najeriya, CBN.
A yau Asabar, 4 ga watan Yuni ne 'yan Najeriya za su tattauna kan batutuwan zabukan Najeriya na shekara mai zuwa tare da sanin yanayin shirin hukumar zabe,INEC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fitar da jerin ka'idojin da za a yi amfani da su wurin aiwatar da zaben 2023 na kasa da ke karatowa nan gaba.
Wani mamban kwamitin tantancewa na jam'iyyar APC ya yi karin haske dangane da batun jam'iyyar ta dakatar da wasu 'yan takarar shugaban kasa cikin mutane 23.
Wasu 'yan a mutun tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a ranar Juma’a sun yiwa hedikwatar jam’iyyar APC kawanya, inda suka bukaci a dauke shi a tikin 2023.
Kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya kori mutane 10 da za su fafata a zaben fidda gwani da za a yi a mako mai zuwa idan Allah ya ka
Jagoran jam'iyyar APC na kasa, Sanata Bola Tinubu, a ranar Alhamis ya ce shine ya cancanci ya gaji Shugaba Muhammadu Buhari saboda idan aka yi la'akari da abubu
Shugaban Kungiyar Kamfen Din Shugaban Kasa na Peter Obi, Doyin Okupe ya ce jam'iyyun APC da PDP sun gama tashensu kuma masu zabe ba za su sake kula su ba. Okupe
Zaben Najeriya
Samu kari