Zaben Najeriya
Za a ji labari cewa wani tsohon sakataren jam’iyyar LP ta nasa, Dr. Kayode Ajulo, ya bayyana cewa ba a lashe zabe daga samun shahara a shafukan sada zumunta.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Dakta Goodluck Jonathan ya ce ba zai goyi bayan kowa ba a babban zaben shekarar 2023, Premium Times ta rahoto. Tsohon shugaban ka
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya ce Najeriya ta kama hanyar gangarawa mulkin kama karya. Tsohon shugaban kasar ya bayyana hakan ne a wurin ta
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa cikin watanni shida masu zuwa, yan Najeriya zasu yabawa gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
A jiya ne aka ji Ifeanyi Arthur Okowa ya zargi ‘Dan takaran shugaban kasa na jam’iyyar LP, watau Peter Obi da kokarin ci da addini a 2023 saboda shi Kirista ne.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya nuna jin daɗinsa da kalaman shugaban kasa, Muhammadu Buhari, na kokarin gudanar da sahihin zabe a 2023 da rashin tsoma baki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Takata ya sha alwashin ba zai tsoma kansa ta kowacce siga ba yayin zaben 2023 mai gabatowa, ya sanar da Gwamnonin APC.
Duk wani dan siyasa da aka samu yana amfani da masallatai ko coci wajen kamfe zai iya fuskantar dauri ko tarar N1m, amfani da majami’ai wajen kamfe ya saba doka
Tsohon sarkin Kano, Khalifa Muhammad Sanusi II, ya bukaci yan Najeriya su yi addu'a sannan su zabi shugabanni da suka cancanta da za su magance rashin tsaro da
Zaben Najeriya
Samu kari