Zaben Najeriya
A yayin da ake tsakiyar rikici kan kwamitin yakin neman zabe na Asiwaju Bola Tinubu, wani jigo na jam'iyyar mai mulki a kasa a jihar Rivers ya yanke shawarar ba
Wani Lauya masanin tsarin mulki, Kayode Ajulo, ya gargadi ‘yan siyasar Najeriya da jam’iyyun siyasa da su gujewa rashin biyayya ga tanadin dokar zabe ta 2022.
Kwanaki an ji labari an yi karar Peter Obi da magoya bayansa kan shirin gudanar da tattakin #Obidatti23 Forward Ever a Legas. Alkali ya zartar da hukunci a yau.
Bayanai dalla-dalla sun nuna yadda Bola Tinubu da kansa ya assasa rikicin cikin gida na jam'iyyar APC bayan ya zagaye ya fitar da sunayen 'yan kwamitin kamfen.
INEC ba ta da masaniyar kudin da APC da PDP suka kashe a 2019. A ka’idar zabe, duk wata jam’iyya sai ta sanar da INEC abin da ta kashe a yakin neman takara.
Fitaccen shugaban matasan Najeriya kuma kwararre a bangaren sufurin jiragen sama, Kwamared Isaac Balami ya fita daga jam'iyyar APC ya koma Labour Party, LP.
Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC), Festus Keyamo, ya ce yan Najeriya na fama da tsananin yunwa da basa la’akari da addininsu a 2023.
Mun yi rubutu a kan siyasar 2023, mun duba yadda dokar NotTooYoungToRun tayi tasiri. Za a ga Matasa sun samu titikin shiga takarkaru a zabukan shekara mai zuwa.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya gargaɗi yan Najeriya ka da su yi kuskuren zaben shugabanni masu kashe mutane don cimma burinsu a 2023.
Zaben Najeriya
Samu kari