Zaben Najeriya
A Ribas, wasu miyagu sun sacewa APC Darektan Kamfe a filin taro. Rahotonmu ya ce an dauke Boma Brown wanda shi ne Darektan kamfen ta a garin Opobo/Nkoro Opobo.
Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, Oluwa na Iwoland, ya ce babu wani mutum da zai shigo fadarsa ko gidansa har sai ya nuna katinsa na zabe wato PVC a kofar gida
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ba zai yi nasara ba sai da goyonsa.
Irinsu International Press Centre; Institute for Media and Society; da Partners for Electoral Reform sun yi bincike a kan magudin da za ayi a zabe mai zuwa.
Fasto Tunde Bakare, babban limamin cocin Citadel Global Community, ya ce ya yi imanin cewa Peter Obi na LP da Rabiu Kwankwaso na NNPP ba za su kai labari ba
Kungiyar NEF ta gargadi wasu da aka ce suna kulla makirci don ganin ba a yi zabe ba a 2023 tare da hana mika mulki ga sabuwar gwamnati cewa ba za ta yiwu ba.
Phrank Shu'aibu, hadimin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Atiku Abubakar yace, Bola Tinubu na APC ya san ba zai ci zabe ba
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP ya kai ziyarar ban mamaki kudancin jihar Borno. Hotuna da bidiyo da suka fito sun nuna tarbar da aka masa.
Dan takarar shugaban kasan ya bayyana hakan ne lokacinda yake zantawa da wasu yan jarida da lauyoyi ta kafar sadarwar zaman wanda sukai masa suna da fashin baki
Zaben Najeriya
Samu kari