Zaben Najeriya
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta shari'ar Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya su yi tunani sosai.
Wasu tagwayen abubuwa masu fashewa sun tashi a yayin da ake tsaka da kamfen din jam'iyyar APC a Fatakwal, jihar Ribas. Mutum uku sun jigata suna kuma asibiti.
Dan mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Festus Keyamo ya musan batun Atiku na bawa yan jam'iyarsa kwamgila
Gwamnatin Jihar Borno karkashin jagorancin Gwamna Babagana Zulum ta ba wa makarantu hutun kwana takwas saboda malamai da dalibai su karbi katin zabe na PVC.
Kakakin kungiyar dattawan Arewacin Najeriya watau Northern Elders Forum, Datti Baba Ahmed, ya bayyana babban dalilin da yasa basu sanar da wanda zasuyi ba.
Ganin zaben 2023 ya karaso, wasu Limaman cocin katolika da ke Kudu maso yammacin Najeriya sun yi zama na musamman a Ibadan domin kira ga mabiyansu a filin zabe.
Dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar ADP bai halarci wajen muhawarar yan takarar gwamnan jihar Kaduna da kafar yadda labarai ta BBC Hausa ta shirya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar NNPP, ya sanar da cewa kura-kurai da rashin shugabanci Nagari ke addabar Najeriyaa.
Minsitan kula da lamurran 'yan sanda, Muhd Dingyadi, ya bayyana cewa Sifeta Janar na 'yan sandan Najeriya ba zai yi ritaya wannan shekaarar nan ta 2023 ba.
Zaben Najeriya
Samu kari