Zaben Najeriya
Muhammad Mustapha, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Nasarawa ya ce jam'iyyarsa za ta karbe Nasarawa daga hannun APC.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen da ya wuce, Peter Obi, yayi wani muhimmin gargaɗi ga magoya bayan sa.
A Yayin da Kotun Koli Ke Yin Shirin Fitar da Hukuncin Shariar INEC da Jamiyyar NNPP A Ranar Jumaa Mai zuwa To Kuwa Muna nan Muna Jira Martanin Jamiyyar NNPP
Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci gwamnonin PDP, G5 da su janye daga yi masa ba’a don ya fadi zaben shugaban kasa cewa ai su ma sun sha kaye a zabensu na sanata.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta bayyana gaskiyar zance kan batun haɗewar ta da jam'iyyar PDP a jihar Kaduna. Jam'iyyar ta bayyana cewa ba zata taɓa haɗewa da PDP
Babban kotu mai zama a Imo ta bada umurni ga rundunar yan sandan Najeriya da hukumar yan sandan farin kaya, DSS, da kada su kama dan takarar gwamnan APGA, Odoh.
Gwamna David Umahi ya bayyana rawar ganin da ya taka wajen tabbatar da ganin yan takarar APC musamman Bola Tinubu sun lashe babban zaben 2023 da aka yi a kasar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce, dole za a sake yin zabe a wasu mazabun sanata guda 8 da tace an samu matsala a zaben ranar Asabar 25 ga watan Faburairu.
Hukumar INEC ta sanar da kammala zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya. INEC ta ce jam'iyyu takwas ne suka raba kujerun majalisa amma PDP a APC sunfi.
Zaben Najeriya
Samu kari