Jihar Ekiti
Batun rikicin makiyaya yana daya daga cikin abubuwan da ke janyo cece-kuce a Nigeria a yanzu. Har ta kai ga wasu gwamnatocin jihohi suna daukan matakai da suka
Mun samu labari cewa yaran Biodun Olujimi sun daukaka kara bayan an ba bangaren Fayose nasara a rikicin Ekiti. Sun ce za su kai bangaren Ayo Fayose kotun koli.
Makiyaya da aka kora daga jihar Ondo sun koma Jjihar Ekiti. Manoma sun bayyana cewa da zuwansu har sun shiga gona mai darajar N10m sun lalata komai dake ciki.
Sanata Dayo Adeyeye ya kai maganar takarar Bola Tinubu gaban Sarkin kasar Ife. Adeyeye ya ce Arewa na yunkurin raba-kan Yarbawa saboda siyasar 2023 mai zuwa.
Gwamnatin jihar Ekiti ta ware makudan kudade sama biliyan daya cikin kasafin kudin shekarar 2021 na jihar domin karfafa aikin hukumar tsaro ta jihar; Amotekun.
Tun kusan 2018 ake fama da rigingimu iri-iri a jam’iyyar APC a jihar Ekiti saboda wasu jiga-jigai na jam’iyyar APC suna hangen kujerar shugaban kasa a 2023.
A jihar Ekiti, COVID-19 ta jawo za a rika bude masallatai da coci a ranakun Juma’a da Lahadi kawai. Kayode Fayemi shi ne Gwamnan farko da ya takaita ibada.
A ranar Alhamis, gwamnan jihar Ekiti, kuma shugaban NGF, Dr Kayode Fayemi, yace kwanannan gwamnatin tarayya zata daidaita da ASUU, The Punch ta wallafa hakan.
A wata takarda da sakataren gwamnatin jihar Ekiti Biodun Oyebanji ya saka hannu, gwamnan jihar ya zargi ma'aikatan gwamnatinsa da karya dokokin cutar korona.
Jihar Ekiti
Samu kari