Jihar Edo
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta dakatar da wasu manyan jiga-jiganta a jihar Edo. Dakatarwar ta biyon ɗumbin laifukan da ake tuhumar su da aikatawa.
Kwanaki kadan bayan PDP ta kawar da shugaban jam'iya na kasa, Iyorchia Ayu, LP a matakin gunduma ta kwaikwati abinda ya faru, ta dakatar da mista Julius Abure.
Bayan kwanaki uku da kammala zabe, hukumar INEC ta bayyana sakamakon zaben mambobin majalisar dokokin jihar Edo, wacce jam'iyyar PDP take mulki, APC ta ci 8.
Yanzu muke samun labarin yadda aka sako mataimakin shugaban jam'iyyar APC na jihar Edo da 'yan sanda suka kama da sanyin safiyar yau Alhamis bisa wani zargi.
An je har gida an kama mataimakin shugabn APC da ya yi kairin suna wajen haɗa wa jam'iyyar masu zabe a jihar Edo, mataimakin gwamna ne ya ba da umarnin haka.
Yan sanda sun cafke wani dan shekara 25 mai suna Frank John kan zargisa da zamba da kuma fashi da makami bayan yayi karyar cewa shi boka ne kuma zai azirta wasu
Macen farko da ta kafa tarihin zama Sanata a tarihin Najeriya, Sanata Franca Afegbua, ta kwanta dama kamar yadda iyalan gidanta suka tabbatar a wata sanarwa.
Gwamnan jihar Edo ya bayyana bukatar al'ummar jiharsa da su ci gaba da karbar tsoffin takardun Naira duk da kuwa wasu mutane a wasu wurare basa karba a kasar.
Kananan hukumomin 774 sun tashi da Naira Tiriliyan 2 a 2022. Za a ji jihohin da suka tashi da kaso mara yawa sun hada da Bayelsa, Ekiti, Nasarawa da Gombe.
Jihar Edo
Samu kari