Jihar Edo
Bayan gagarumin zanga-zanga da aka gudanar a jihar Edo, Gwamna Godwin Obaseki ya sanya murmushi a fuskokin mutanen jiharsa ta hanyar samar da motocin kyauta.
Rahotannin dake shigo mana sun nuna cewa aƙalla mutane hudu ne suka rasa rayukansu yayin da zanga-zanga kan karancin naira ta kara daukar sabon shafi a Edo.
Masu zanga-zanga sun mamaye CBN babin jihar Edo yayin da Godwin Emefiele ya magantu kan wa’adin 10 ga watan Fabrairu ba tare da duba hukuncin kotun koli ba.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Edo ta samu ƙarin goyon baya yayin da wasu shugabanni da mambobi sama da 3000 suka tattara kayansu suka bar APC a karshen mako.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamred Adams Aliyu Oshiomole, ya bayyana cewa gwamnan bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, yaudarar shugaba Muhammad Buhari yayi.
Mista Godwin Obaseki, gwamnan jihar Edo karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya yi martani kan hukuncin kotun koli kan kalubalantar takararsa
Gwamnatin Edo ta mika takardar sanarwa ga cibiyoyin addini, gidajen rawa, wuraren taro da sauransu kan bukatar su sanya abun hana fitar hayaniya a wurarensu.
Gwamnatin Jihar Edo za ta rufe duk wani masallac, coci, kulob da gidan cashewa a garin muddin ba su saka na'uarar daidaita sautin da ke fitowa daga cikinsu ba.
An yi taron kamfen a wata jihar APC, jam'iyyar PDP ta fuskanci kalubale yayin da wasu mabiyanta suka samu raunuka wani kuma ya mutu. An bayyana yadda ya kaya.
Jihar Edo
Samu kari