Matsin tattalin arziki
Mutane sun komawa ubangiji yayin da farashin kaya su ka haukace yanzu a kasuwa. Lissafi ya ƙwacewa Gwamnati, ma’aikata da talakawa saboda tsadar kaya a kasuwa.
Yayin da ake cikin mawuyacin hali, gwamnatin jihar Legas ta sanar da kasuwannin da za a sayi kayan abinci cikin rahusa bayan rage farashin da kaso 25.
Ahmed Adamu wanda shi Farfesan da ke ba Atiku Abubakar shawara a kan sha'anin matasa ya fadawa Tinubu da CBN sirrin dawo da Dala $1 ta koma N200 a yau.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa akwai wasu rukunin mutane biyu da suka koma yaƙarsa saboda ya cire tallafin man fetur a Najeriya.
Wata kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta datse igiyoyin auren Shamsiyya da Ghali sabida magidancin ya gudu ya bar gida sakamakon matsin tattalin arziki.
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi bayyana kudurinsa na ware N2.8bn domin ciyar da talakawa da marasa galihu jihar na tsawon kwanakin watan Ramadan
Tsakanin Talata da Laraba, Naira ta fadi da N12.56, bayan an yi hada-hadarta kan Dala a N1,603.38/$1 zuwa N1,615.94/$1, ana fargabar faduwar zai haifar da tsada.
Yayin da ake shan fama a Najeriya, daliban firamare da sakandare a jihar Ogun sun samu kyautar N10,000 ga kowannensu domin rage radadin da ake ciki.
Yayin da aka fara azumin watan Ramdan cikni halin tsadar rayuwa, Gwamna Babajide Sanwo-Olu na Legas zai rage farashin kayan abinci da kaso 25 don saukakawa al'umma.
Matsin tattalin arziki
Samu kari