Hukumar EFCC
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta gurfanar da tsohon shugaba da ma’ajin ABU a gaban babban kotun jihar Kaduna kan zargin wawure kudi har biliyan daya.
Tsohon darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Peter Obi a inuwar Labour Party, Doyin Okupe, ya fito daga hannun jami'an hukumar EFCC bayan DSS ta kama shi.
Za a samu labari cewa daga 2017 zuwa 2021, binciken da Jami’an EFCC suka gudanar ya tona cewa N12,998,963,178.29 aka biya barayi da nufin tallafin man fetur.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta sanar da matakan da 'yan Najeriya zasu bi wurin siyan gwanjon kadarori.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, tana kira ga 'yan Najeriya da ke da sullala da su zo siyan gwanjon kadarori.
Wannan rahoto ya kawo maku duk wasu hukuncin Alkalai da aka yi a shekarar nan da suka shiga littatafan tarihi har abada. Akwai shari’ar Nnamdi Kanu, hijabi, dsr
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta sanar da yin gwanjon kadarorin da ta kwace daga hannun ’yan siyasa da ’yan kasuwa ga ’yan Najeriya masu bukatar saya.
Yayinda ake saura yan kwanaki karewar shekarar 2022, mun tattaro muku gunguma-gunguman barayin da aka had abaki da su aka cuci al'ummar Najeriyata hanyoyin daba
Jami’an hukumar EFCC sun kai samame gidajen mai a garin Kaduna inda suka dinga tirsasa siyar da duk lita daya N185 tare da hana siyar da man fetur din a jarka.
Hukumar EFCC
Samu kari