Hukumar EFCC
Jiya ne kwamitin 'Yan Majalisa yace a kama mutane a Gwamnatin Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan an yi binciken kudin da shugabannin hukumomi suka batar a baya.
Ma’aikatar jin-kai, bada agajin gaggawa da cigaban al’umma tana zargin ana tafka badakala aN-Power, sai aka gayyaci ICPC, a dalilin haka D’Banj yake tsare.
Hukumar EFCC ta yi nasarar yin gwanjon kayayyakin data kwace a hannun 'yan rashawa a Najeriya. A yanzu haka an gudanar da gwanjon ne a jihar Legas a kudanci.
Muhammadu Buhari ya yi alkawarin zai yi yaki da rashin gaskiya. sA dalilin haka ne shugaban Najeriyan ya kawo dokar da ta sa gwamnatin tarayya ta samu N120bn
Wani matashi dan Najeriya ya damfari wata baturiya 'yar kasar Burtaniya ta hanyar Bitcoin, tuni hukumar EFCC ta yi ram dashi, za agurfanar dashi a gaban kotu.
Dakarun ‘Yan Sanda sun bankado wadanda suka kona ofishin Hukumar INEC a Imo. 'Yan IPOB da Eastern Security Network (ESN) sun ce ba suka yi wannan aika-aika ba.
EFCC mai Yaki da Masu Karya Tattalin Arziki tana neman dan takarar Sanata na Jam’iyyar APC a Kano, Abdulkareem Abdulsalam Zaura, wanda aka fi sani da AA Zaura.
Mun kawo hukunci masu ban mamaki da aka zartar a kotu, tun daga hukuncin daurin watanni uku a gidan yari ga IGP Usman Alkali Baba zuwa ga na Shugaban EFCC.
wata kotu da ke zamanta a abuja ta bayar da umarnin tisa keyar wanda ake zargin e bisa laifin wawushe kudi zuzrutu wanda yakai naira miliyan 260 mallakin jami'a
Hukumar EFCC
Samu kari