Hukumar EFCC
An kama waus manajojin banki da laifin boye sabbin Najeriya da aka basu don su rabawa mutane a kasar nan. An bayyana yadda suka shiga hannu a wannan lokacin.
BAbban kotun tarayya dake birnin tarayyar Najeriya Abuja ta wanke 'dan gidan gwamnan jihar Bauchi, Shemsideen Bala Abdulkadir (Oil Sheikh) daga zargin sata.
Hukumar EFCC sun damke manajan babban bankin 'yan kasuwa a Abuja bayan sun samu N29 miliyan a ma'adanar kudaden bankin. An tara jama'a a layi an hana su kudi.
Wata babbar kotun jihar Kogi ya umurci IGP na yan sanda ya kama shugaban EFCC na kasa, Abdulrasheed Bawa, sannan ta garkame shi a gurkukun Kuje na kwanaki 14.
An samu labarin yadda jami'an hukumar EFCC suka kama wata mata bisa zargin ta dauko sabbin kudade ta yi likinsu a gidan biki yayin da ake ci gaba da jira kudin.
An kama wata mata da ta kware wajen harkallar sabbin Naira a kafar Twitter. An bayyana yadda ta shiga hannu ba tare da wani bata-lokaci ba na aikin jami'ai.
Kotu ta ce babu abin da zai hana a binciki tsohon AGF duk da ‘alkwarin’ da aka yi masa. Jonah Otunla ya kafe da an ce za a yafe masa idan ya dawo da kudin sata.
Tsohon Ministan tsaro na kasa, Sanata Musiliu Obanikoro ya ce daga asusun kudin da ake yakar Boko Haram, aka fitar da kudin yi wa PDP kamfe a zaben Ekiti a 2014
Dan takarar majalisa a jam'iyyar NNPP ya yi abin kunya yayin da ya saci wasu adadi na kudade daidai lokacin da zabe ke karatowa. An bayyana yadda ya saci kudin.
Hukumar EFCC
Samu kari