Hukumar EFCC
Hukumar yaki da cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta gabatar da jami'in kamfanin Binance a gaban kotu. Akwai zarge-zarge kan kamfanin.
Kotun Daukaka Kara da ke Legas, ta yanke wa wasu ma'aikatan bankin Kyestone biyu da dan Indiya hukuncin shekaru biyar a gidan yari, sun karkatar da N855bn.
Wata babbar kotu a Abuja ta wanke Mohammed Adoke, tsohon ministan shari'a da wasu mutane shida da ake tuhuma da laifin zamba a cinikin mai na Malabu.
Jami'in kamfanin Binance da aka tsare ya dauki matakin shari'a kan mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu da hukumar EFCC.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya dauko bincike kan basussukan $7bn da tsohon gwamnan babban bankin, Godwin Emefiele, ya bari. EFCC na cikin masu bincike.
A Najeriya an taba tuhumar manyan jami'an tsaro da laifuffuka da dama da suka ya saɓawa dokokin kasar musamman ta bangaren almundahana da makudan kudi na al'umma.
Hukumar EFCC ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja akan zargin satar Naira biliyan 3.
Tsohon Atoni-janar, Michael Aondaokaa ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi kokarin janye karar da ake yi kan Murtala Nyako.
Hukumar EFCC ta musanta cewa ya bukaci tsohon Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris da ya saka sunan tsohon Ministan kudi da wasu a tuhumar da ake yi masa.
Hukumar EFCC
Samu kari