Hukumar EFCC
Legit Hausa ta tattaro muku abubuwan da ya kamata ku sani game da ma'aikatar jin ƙai tun daga zamanin Sadiya Umar Farouq har zuwa Betta Edu da aka dakatar.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta wanke ello Adoke, tsohon ministan shari'a daga tuhumar karkatar da $1.1bn da hukumar EFCC ta shigar kan badakalar Malabu.
Ana rokon EFCC su maida hankali wajen binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, an ce a cafke Ganduje yadda aka kamo Cubana bisa hujjar bidiyo.
Kwamishinan yada labarai na jihar Kogi, Kingsley Fanwo, ya fito ya yi magana kan dambarwar da ta faru yayin da hukumar EFCC ta yi kokarin cafke Yahaya Bello.
Yayin da Nasir El-Rufai da Yahaya Bello ke cikin wani hali, Aisha Yesufu ta magantu inda ta ce 'yan siyasar Najeriya sun dauka shekaru takwas masu dorewa ne.
Yayin da Gwamna Usman Ododo ya tsere da mai gidansa Yahaya Bello, wani lauya ya yi Allah wadai da matakin inda ya bukaci Majalisar jihar ta tsige shi.
Gwamnan jihar Kogi ya shiga tsaka mai wuya bayan hukumar hana shige da fice ta kasa ta bayar da umarnin cafke shi. Wannan na zuwa daidai lokacin da EFCC ke nemansa
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, a matsayin wanda take nema ruwa a jallo.
Gwamnatin tarayya ta buƙaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello ya mika kansa ga bincike, ta ce EFCC tana da karfin ikon gayyatar kowane ɗan Najeriya.
Hukumar EFCC
Samu kari