Hukumar EFCC
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo, ya isa gidan magabacinsa, Yahaya Bello da ke Abuja sakamakom mamayar da jami'an hukumar EFCC suka kai maa har gida.
Rahotanni na nuni da cewa wasu jami'an hukumar da ke yaki da cin hanci da rasha (EFCC) dauke da makamai sun mamaye gidan Yahaya Bello da ke birnin tarayya Abuja.
EFCC ta kama Cubana ne bisa zargin wulakanta takardun Naira yayin wani taro a jihar Legas. Tace za kuma ta gurfanar da shi a gaban kotu ranar Laraba
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta ce ba za ta lamunci cin zarafin naira ba. Ta ce za ta yi binciken wadanda ake zargi da cin zarafin naira
Hukumar EFCC ta sanar da cewa binciken da take yi a ma'aikatar jinkai da yaki da fatara ya sanya ta gano makudan kudaden da aka wawushe daga ma'aikatar.
Hukumar EFCC ta bayyana bankado wasu kudaden da take zargin an sace su a zamanin Buhari, inda ta ce a halin yanzu ana ci gaba da bincike don tabatar da hakan.
Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya, NCS ta ce za ta bi shaidar da ta samu daga kotu kan fitaccen ɗan daudu, Idris Bobrisky wurin ajiye shi a bangaren maza.
Yayin da shugaban Binance, Nadeem Anjarwalla ya tsere daga Najeriya, gwamnatin Tarayya ta zakulo inda ya ke a kasar Kenya inda ta ce za ta dawo da shi Najeriya.
Bobrisky dai dan daudu ne da ya shahara da ikirarin cewa shi mace ce har ma yana cewa yana daf da haihuwa. Amma yau ya tabbatar da cewa shi namiji ne
Hukumar EFCC
Samu kari