Kasar waje
Kungiyar Tarayyar Turai ta bayyana irin tallafin da take zubawa a jihar Borno domin dakile rikicin Boko Haram. An kaddamar da wani shirin fim mai suna HOPE.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya kai ziyara kasar Saudiyya, inda ya yi aikin Umarah tare da wasu jiga-jigan gwamnatin da manyan 'yan kasuwan Najeri
Kasar China ta yanke shawarar kafa bankuna a Najeriya domin fara aiki. Wasu 'yan Najeriya sun yi martani kan batun, inda suka dinga fadin albarkacin bakinsu aka
Wata gimbiya a kasar Japan ta hakura makudan kudaden da za ta samu a matsayin gado, ta auri wani talaka tukuf. A yau dai an daura aure, an kuma yi shagali daida
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah wadai da juyin mulkin da aka yi yau a kasar Sudan, inda aka kame firaminista da wasu fursunonin siyasa mafi kusa da gwam
A tarihin wasu jami'o'i a Najeriya, an samu wasu dalibai da suka ciri tuta suka kafa tarihin da aka jima ba a samu ba. Legit ta tattaro muku jerin wasu 'yan mat
Idan da ranka za ka sha kallo. Wani bidiyo da muka samu ya nuna yadda wasu ma'aurata suka bayyana cewa, sun sayi gida daga wani gari kuma suka kawo shi garinsu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana shugaban kasar Turkiyya, sun tattauna kan batutuwa masu yawa da suka sahafi kasashen biyu. Ga kadan daga cikin maganganun
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya gana da shugaban kasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Sun tattauna batutuwa da dama, sun kuma kari juna sosai.
Kasar waje
Samu kari