Kasar waje
Shugaban kasar Burkina Faso ya sanar da korar Firaministan kasar, tare da bayyana rushe gwamnatin kasar. Har yanzu dai ba a san dalili ba, kuma ba a bayyana mat
Yanzun nan muke samun labarin cewa, jirgin sama mai saukar ungulu ya fado, ya tarwatse da babban hafsan tsaron kasar Indiya. Ba dai bayyana ya jikkata ko ya mut
An nada shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kungiyar PAGGW ta Afrika. An ansda shi ne a ranar 2 ga watan Disamba na wannan shekarar a Abuja.
Malamin addinin Islama a kasar Kenya ya magantu kan yadda zamantakewar aure yake, ya bayyana dalilansa na cewa kada mata su yiwa maza girki domin ba aikinsu ban
Tun bayan bullar cutar Korona nau'in Omicron, an samu kasashen da suka sanya wa baki takunkumi domin dakile shigar cutar kasashensu. Saudiyya ta dakatar da 14.
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin ta na sanya wasu ka'idoji kan kafafen yada bidiyo da sauran masu kirkirar bayanai a yanar gizo..
Kasar Kanada ta sanya Najeriya cikin jerin kasashen da ta sanya wa takunkumi biyo bayan bullar sabuon nau'in Korona. An bayyana wasu kasashe 10 daga cikin jerin
Wani mutum ya ba da mamaki yayin da ya sayi gida mai daki hudu a kan kudi N416m ta yanar gizo. An yi tallan gidan ne ta yanar gizo, inda shi kuwa ya cire kudi
Yayin da ake ta ci gaba da jita-jitar kwace filin jirgin saman kasa da kasa na kasar Uganda, kasar China ta yi bayani dalla-dalla kan yadda take mua'amalantarsu
Kasar waje
Samu kari