Kasar waje
Yayin da zaben 2023 ke karatowa, an kama wasu 'yan kasashen waje dauke da katin zaben Najeriya. An ce an kama katukan ne a jihar Kwara da ke Kudu maso Yamma.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana zuwa jamhuriyar Nijar don kawai ya tallata aniyarsa ta gaje Buhari a zaben bana.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda gwamnatinsa ta yi kokari wajen tabbatar da komai ya kare daga ayyukan 'yan ta'addan Boko Haram a gwamnatinsa.
A wani labarin da muke samu, an bayyana sunan mutumin da Ronaldo ya siyarwa kofin kwallonsa mai daraja na Ballon d'Or da ya siyar a shekaran 2017 da ta gabata.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida ya fece kasar Jamus domin gujewa cece-kuce da zai biyo bayan zaben 2023. Ya tafi tare da dansa ne.
Shugaban kasa Ukraine ya gano yadda kasar Rasha ke shirin wargaza Ukraine a wannan karon. Tuni ya bayyana halin da ake ciki da kuma aikin da kasar ke yi yanzu.
A shekarar da ta gabata ne attajiran duniya suka shaida ganin raguwa mai yawa a dukiyoyinsu. Akalla $1.4trn ne attajiran duniya suka rasa a cikinsa lokacin.
Najeriya ta shigo da man fetur cikin watanni uku na tsakiyar 2022, ciki har da kasar Nijar mai makwabtaka da kasar. Najeriya ce kasa mafi girma wajen man fetur.
Wasu bakaken fata yara kanana sun bayyana jin dadi da ganin wani bature yayin da ya kai ziyara garinsu, sun yi mamakin fatar jikinsa da bambancinta da tasu.
Kasar waje
Samu kari