Kasar waje
Wata mata 'yar Najeriya ta shiga mamaki yayin da ta gano ana siyar da kayan abinci irin na Najeriya cikin farashi mai daukar hankali. Ana siyar da tuwo N920.
An tattaro mutanen Najeriya kusan 2400 da yakin da ake yi a Sudan ya rutsa da su, wannan zirga-zirga na ‘yan kwanaki za ta ci abin da ya kai Dala miliyan 1.2.
Wani jirgin saman Amurka ya samu tsaiko yayin da wasu agwagi suka sanya jirgin ya kama da wuta ta wasu bangarorin jikinsa. AN fadi yadda abin ya faru a kasar.
Kasashen duniya na ci gaba da tattare 'ya'yansu a Sudan yayin da yaki ya barke a kwanakin baya. Wannan ya faru ne bayan barkewar yaki a kasar da ke Afrika.
Shugaban kasar Ukraine, Zelensky ya tura sakon taya murnar lashe zabe ga zababben shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmad Tinubu, inda ya bayyana kadan a bukatarsa.
Mahaifiyar dan kwallon kafa, Achraf Hakimi ta yi bayani game da dukiyarsa da kuma yadda yake tura mata zuwa asusun bankinta domin tsira daga asara da ganganci.
Wani dan Najeriya ya bada labarin cewa ya dade yana turo wa mahaifiyarsa kudade don ta ajiye masa amma ya dawo ya tarar cewa ta kashe kudaden ta yi uzurinta.
A wani labari mai daukar hankali da damuwa, wani mutum ya bakunci kiyama yayin da wasu mafarauta suka bindige shi sun zaci zomo ne a cikin daji ba mutum ba.
Masana sun yi bincike, sun ce ba lallai a yi salla a ranar Juma'a mai zuwa ba saboda wasu dalilai na yanayi da kuma hasashen da suka yi a kwanann nan a waje.
Kasar waje
Samu kari