Hukumar DSS
Mr Alhassan Muhammad, shugaban hukumar DSS na jihar Kano ya gargadi yan siyasa su ja kunnen magoya bayansu game da bangan siyasa da barna yayin kamfen da zabe.
Hukumar tsaron farin kaya a Najeriya ta bayyana halin da kasar nan ke ciki da kuma yadda 'yan siyasa ke shirin amfani da 'yan daban wajen gangamin zaben 2023.
Sojojin Amurka ba su cikin wadanda suka kai samame a rukunin gidaje na Trademore da ke Lugbe, babban birnin tarayya, Abuja, in ji wani mazaunin unguwar. Mazauni
Kwana uku bayan fitar da gargadin kai harin ta'addanci, wani sabin rahoto ya ce Amurka ta bada shawarwari ga yan Najeriya don kare kansu. Kamar yadda PRNigeria
Adewale Adenaike, shugaban rukunin gidaje na phase 3, Trademore Estate, a Abuja ya bada labarin yadda jami'an DSS da wasu sojojin Amurka suka kama wani da ake z
Bayanai sun fara bayyana biyo bayan gargadin da Amurka da Birtaniya tayi cewa da yuwuwan yan Boko Haram sun kai hari birnin tarayya Abuja nan ba da dadewa ba.
Jim kadan bayan da kotun daukaka kara ta wanke Nnamdi Kanu, shugaba kungiyar IPOB daga zargin da ake masa, tare da sallamarsa, magoya bayansa sun fito murna.
Abba Bichi, ‘dan wasan kwallon kafa kuma ‘dan darakta janar na hukumar tsaro ta farin kaya, Yusuf Magaji Bichi,ya zargi mawakiya Teni kan rashin mutunta Buhari.
Jami’an tsaron farin kaya sun dam ke wata mata kan zarginta da sace jaririn kwana takwas mai suna Ibrahim Mohammed daga asibitin koyarwa na Abubakar Tafawa Bale
Hukumar DSS
Samu kari