Hukumar DSS
Jaridar Vangaurd Ta Rawaito Cewa Tsohon shugaban yakin neman zaben Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam'iyyar LP, Doyin ya sake shuga hannun jami'an tsaron Nigeria
Tsohon darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Peter Obi a inuwar Labour Party, Doyin Okupe, ya fito daga hannun jami'an hukumar EFCC bayan DSS ta kama shi.
Yaron shugaban Hukumar DSS ya fadi dalilin rigimar mahaifiyarsa da Abba Gida Gida, ya ce gaskiyar abin da ya faru shi ne, ‘Dan takaran NNPP ne ya zagi matar DG.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta bayyana cewa, ana ta shirin yadda za a ga an bata sunan sunan shugaban hukumar yayin da take ci gaba da aikin wanzar da lafiya.
Matar daraktan hukumar DSS, Aisha Bichi, ta hana Abba Yusuf, 'dan takarar gwamnan jihar Kano, hawa jirgi daya da itaa. Ta saka an lakada wa hadiminsa duka.
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS, tayi nasarar damke ‘dan ta’addan da ya dasa bam a fadar Ohinoyi na kasar Ebira ranar da Buhari zai ziyarci jihar Kogi.
Hukumar DSS ta bayyana cewa, ta kama wadanda ke kitsa hanyoyin da ake kai hare-hare kan hedkwatar hukumar INEC, ta zabe mai zaman kanta a jihar Imo a Kudu.
Tsohon shugaban majalissar dattijai ta kasa Abubakar Bukulo Saraki yayi kira da jami'an tsaronn kasar nan suyi baya-baya da aikin 'yan siyasa wajen aiyukansu
A ranar Lahadi, gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya yi umurnin gaggauta kama wani jami’in DSS da ya harbi matashi a Bojude, karamar hukumar Kwami.
Hukumar DSS
Samu kari