Hukumar DSS
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta ba 'yan Najeriya shawarin yadda za su tsira daga rikicin da ka iya biyo baya a kasar a cikin 'yan kwanaki kadan masu zuwa.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta cafke zababben ɗan majalisar dokokin jihar Ogun na PDP, Damilare Bello, bisa zargin hannu a kitsa zanga-zangar Sagamu.
NNPP reshen jihar Kano ta dage yin zanga-zangar lumana na kin amincewa da shugaban DSS, Mohammed Alhassan, da suka ce wa'adinsa ta cika amma bai ajiye aiki ba.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kano, ta zargi hukumar DSS da ƙulla wata ƙullalliya domin kawo mata rashin nasara a zaɓen dake tafe na ranar Asabar
Hukumar DSS ta kama, Tony Otuonye, shugaban Hukumar Tallace Tallace ta Jihar Abia kan zarginsa da yi wa masu zabe barazana cewa dole su zabi jam'iyyar PDP.
Za a ji Ahmed Muhammad Makarfi yana zargin cewa ana bi ana cafke magoya bayan PDP a Kaduna, yanzu haka an kama Darektan yada labarai na kwamitin yakin zabe.
Rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da yan Najeriya shirin da wasu mutane ke yi na son kawo hargitsi a kasar bayan zaben gwamnoni na 18 ga watan Maris.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a Kaduna ta ce hukumar yan sandan farin kaya DSS ta kama mambobinta uku kan zarginsu da shirin tada rikici yayin zabe.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta ce ta yi nasarar kama wani mutum mai suna Aliyu Yahaya wanda ake zargin dillalin makamai ne kuma na hannun daman Damina.
Hukumar DSS
Samu kari