Hukumar DSS
Nnamdi Kanu zai tashi da N8bn daga hannun Gwamnatin Tarayya tun da IPOB ta yi galaba a Kotu. Alkali ya ce tsare shi da ake ta yi ya saba doka da tsarin mulki.
Rundunar tsaron farin kaya (DSS) ta saki tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa, Abdulrasheed Bawa a daren ranar Laraba, 25 ga watan Oktoba.
Wani sabon rahoto da aka fitar ya fayyace gaskiya kan batun sakin shugaban shugaban ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Rahoton ya nuna cewa batun ba gaskiya ba ne.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo Igboho ya shaki iskar 'yanci a Jamhuriyar Benin bayan shafe shekaru biyu da watanni a garkame a kasar.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta damƙe wata yar shekara 23, Fiddausi Ahmadu, bisa zargin barazana ga rayuwar Ƙashim Shettima, Nasir Gawuna da Alƙalai
Hukumar FCTA da ke Abuja ta lalata babura 478 yayin da ta yi barazanar fara kama fasinjojin da ke amfani da babura a birnin a kokarinta na hana aikin achaba.
Rundunar tsaro ta farin kaya, DSS, ta karyata ikirarin cewa jami’anta sun kama daya daga cikin alkalan kotun zabe da suka yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano.
Hukumar yan sandan farin kaya ta Najeriya (DSS) ta kama mamban majalisar dokokin jihar Ogun da wasu mutane 5 bisa zarginsu da hannu a kisan Sagamu.
Tsohuwar shugabar hukumar NDDC, Lauretta Onochie na son hukumar ƴan sandan farin kaya ta cafke Peter Obi na jam'iyyar Labour Party kan zargin iza wutar rikici.
Hukumar DSS
Samu kari