Kotun Kostamare
Wani magidanci ɗan kasuwa ya garzaya wata Kotun Kostumare a babban birnin tarayya Abuja, inda ya nemi a taimaka. Araba aurensa da mai ɗakinsa Saboda halayenta.
Za a ji cewa Mazi Nnamdi Kanu yana ganin tsare shi da ake yi alhali kotu tace a fito da shi, ya sabawa kundin tsarin mulki na 1999 da aka yi wa garambawul.
Wani miji mazaunin gida mai suna Gyang Gyang ya maka matarsa mai suna Jemima a gaban wata kotun gargajiya dake Nyanya kan cewa bata masa biyayya kuma tana fita.
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Umuahia, jihar Abia ta umurci gwamnatin tarayya ta mayar da Nnamdi Kanu inda suka dauko shi a kasar Kenya a watan Yunin 2021
An kai karar wani matashi ɗan kimanin shekara 30 a duniya, Akeem Bello, gaban kuliya bisa zargin damfarar budurwarsa miliyan biyu, ya angonce da wata daban.
Akwai labarai da yawa da ake bayar wa na mutanen da aka ayyana ba su da laifi bayan shafe shekaru a magarkama da sunan suna da laifin da ake zargin sun aika.
Kotun majistare ya bada umarni a tsare ‘dan takaran LP. Alkali ta saurari zargin da ake yi wa Linus Okorie, ta kuma bada umarnin a tsare ‘dan takaran a kurkuku.
Wani mutum mai shekaru 37 mai suna Godwin Idumu ya gurfana gaban wata kotun majistare a Ikeja dake jihar Legas bisa zarginsa da bibul hudu masu kimar N72,230.
Wata kotun shariar musulunci da ke zamanta a Rigasa, jihar Kaduna, ta bada umurnin datse soyayya tsakanin Salisu Salele da Bilkisu Lawal saboda iyayensu ba su a
Kotun Kostamare
Samu kari