Kotun Kostamare
Kotun majistare ya bada umarni a tsare ‘dan takaran LP. Alkali ta saurari zargin da ake yi wa Linus Okorie, ta kuma bada umarnin a tsare ‘dan takaran a kurkuku.
Wani mutum mai shekaru 37 mai suna Godwin Idumu ya gurfana gaban wata kotun majistare a Ikeja dake jihar Legas bisa zarginsa da bibul hudu masu kimar N72,230.
Wata kotun shariar musulunci da ke zamanta a Rigasa, jihar Kaduna, ta bada umurnin datse soyayya tsakanin Salisu Salele da Bilkisu Lawal saboda iyayensu ba su a
Hukumar hana fatauci mutane, NAPTIP, reshen Makurdi ta kama wata mata yar shekara 49, Mrs Augustina Ikyor, kan mallakar wasu tagwaye a jihar. Kwamandan hukumar
Wani matashi dan shekara 18 mai suna Tope Momoh ya shake mahaifiyarsa har sai da ta ce ga garinku saboda ta kira shi shege. Tope ya amsa cewa ya halaka mahaifiy
Kotu ta bada umurnin a tsare mata wata matar aure, yar shekara 20, Lamratu Nasiru, a gidan gyaran hali kan kashe yar kishiyarta, The Punch ta rahoto. An rahoto
An amince da karin matsayin wasu Lauyoyi zuwa matsayin SAN. Sakatariyar kwamitin, Hajo Bello ta bada sanarwar hakan bayan wani zaman LPPC da aka yi a Abuja.
Kotun ma'aikata dake zama a birnin tarayya Abuja ta kori ƙarar da ɗalibai suka shigar da ƙungiyar ASUU da gwamnatin tarayya don tilasta musu a janye yajin aiki.
Wata kotun majistare da ke zamanta a FCT Abuja, ta bada umurnin a tsare Farfesa Zainab Duke Abiola a gidan yarin Suleja kan zargin cin zarafin Teju Moses a
Kotun Kostamare
Samu kari