Kotun Kostamare
Mahaifiyar Alkalin kotun kostomare dake jihar Imo ta bayyana irin jimamin da take yi bisa kisan gillan da yan bindiga suka yiwa mijinta wanda yake Alkalai a kot
'Yan sanda a jihar Oyo sun gurfanar da wasu mutum 2 kan zarginsu da kama basaraken kauyensu tare da lallasa masa bakin duka. Sun yi yunkurin tayar da tarzoma.
Wata matar aure 'yar kasuwa a Abuja mai suna Ijoma ta maka mijinta a gaban kotu kan zarginsa da hana ta hakkin aure, duka, naushi da duk wani nau'in cin zarafi.
An hallaka wani alkali yayin da yake yanke hukunci a jihar Imo, Kungiyar lauyoyin Najeriya sun ce hakan ba daidai bane, kuma za su dauki matakin da ya dace.
Alkalin kotun majistare dake zamanta a jihar Kano ya bada belin wasu abokansa alkalai biyu d ama'aikatan kotu 17 da ake tuhuma da sace kudin marayu kimanin 600m
Kotu ta ce babu abin da zai hana a binciki tsohon AGF duk da ‘alkwarin’ da aka yi masa. Jonah Otunla ya kafe da an ce za a yafe masa idan ya dawo da kudin sata.
Wata kotu ta umarci budurwa da ta biya tsohon saurayinta kudi sama da miliyan 1 bayan da ta masa alkawarin auren amma ta ki. Ya dinga kula da ita da kudinsa.
Kotun majirtire mai zama a Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai ta fara sauraron shari'ar wata mata da ake zargin ta haɗa baki da ɗansa sun kashe surukinsu.
Taiwo Ajadi, wani magaidanci uban 'ya'ya uku ya nemi Kotun yanki ta kawo karshen aurensa da ma< dakinsa saboda bata masa biyayya ga taurin kai da rashin ladabi.
Kotun Kostamare
Samu kari