Muhammadu Buhari
Ko da Jigon APC Ya Fito Baro-Baro Ya Fadawa Kiristoci Ka Da Su Zabi APC. Goodluck Jonathan ya dauko labarin kiran da ya yi wa Muhammadu Buhari ana tsakar zabe.
Gwamnatin Tarayya a daren ranar Talata ta ce wutar lantarki ta inganta a karkashin gwamnatin Shugaba Muhammdu Buhari matuka idan aka kwatanta da yadda ta ke a
Matar Yusuf, surukar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Zahra Nasiru Bayero, ta kammala karatunta na digiri a bangaren kimiyar gine-gine da digiri mafi daraja.
NDLEA Ta Yi Babban Kamu, Sai da Buhari Ya Fito Yana Yabawa Buba Marwa. Nasara bayan nasarar da Janar Buba Marwa yake samu a NDLEA ya burge Muhammadu Buhari
Bulaliyar majalisa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa yan majalisar dokokin tarayya sun dawo daga rakiyar neman a tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi birnin New York kasar Amurka Yau Lahadi, 18 ga watan Satumba, don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya (UNGA77).
Tsoho mai shekaru 72 Farfesa Mufutau Adebowale,ya koka kan yadda shugaba Buhari bai duba gudumawar da yaba tsarikan tattalin arzikin kasar nan ba na shekaru 22.
Yan Najeriya sun fara tura sakonnin taya murna ga hadimin Shugaba Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad da matarsa Naeemag, bisa haihuwar yarsu. Ahmad, ya sanar a sha
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi birnin New York kasar Amurka ranar Lahadi, 18 ga watan Satumba, don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya (UNGA77
Muhammadu Buhari
Samu kari