Jihar Borno
Yau Asabar, 18 ga watan Maris zaben gwamnoni zai gudana a jihohi 28 na fadin Najeriya. Zamu kawo muku rahotanni daga dukkan wadannan jihohi da dumi-duminnsu.
A ci gaba da kokarin kakkave yan ta'adɗa a shiyyar arewa maso gabashin Najeriya, rundunar soji ta samu nasarar tura mayaƙan ISWAP akalla 70 zuwa lahira a Borno.
Muhimman abubuwan sani dangane da rayuwar manyan ƴan takarar gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum na jam'iyyar APC da Mohammed Ali Jajari na PDP.
Dakarun Rundunar Hadin Gwiwa ta Kasa da Kasa (MNJTF) sun yi nasarar kama mayakan Boko Haram da ISWAP 900 tare da iyalansu da masu taimaka musu a dajin Sambisa.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar New Nigeria Peoples Party(NNPP) a zaɓen gwamnan jihar Borno, ya bayyana cewa gwamna Zulum bai yi aikin komai ba a jihar Borno.
Kungiyar magoya bayan Bola Tinubu, zababben shugaban kasa sun roki jam'iyyar APC ta zabi Hon Muktar Aliyu Betara, daga Borno a matsayin kakakin majalisa na 10.
Wasu hotuna sun yadu a kafar sada zumunta na yadda mataimakin zababben shugaban kasa ya bayyana kansa a lokacin d ayake karatu a jami'ar Maiduuri da ke Borno.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana yadda ta shawo kan lamarin tsaro da ya kunno kai a lokacin da 'yan ta'adda suka so kai hari kan masu akda kuri'u a kasar.
Yanzu muke samun labarin 'yan ta'addan ISWAP suka hallaka wani jami'in dan sanda da ke aiki a jihar Borno. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar da ke Arewa.
Jihar Borno
Samu kari