Jihar Borno
Kungiyar ta'addancin na mai fafutukar kafa kasar musuluncu ISWAP ta hana manoma, makiyaya da yan su masu kamun kifi shiga yankunan karamar hukumar Marte, Borno.
Akalla mutane fiye da 2,000 ke tsare a barikin Giwa da ke Maiduguri a jihar Borno, mafi yawa daga cikin wadanda ke tsaren sun ce ba su san me suka aikata ba.
Babban kwamandan kungiyar nan, Jamā'at Ahl as-Sunnah lid-Da'wah wa'l-Jihād wato Boko Haram, Khaid Malam Ali, ya mika wuya ga dakarun rundunar sojojin Najeriya.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun murkushe mayakan ISWAP da dama a wani mummunan hari da suka kai masu ta sama a ranar Laraba, 5 ga watan Yulin nan.
Hukumar Yaki da Cin Hanci (EFCC) reshen jihar Borno ta gurfanar da wani mai suna Isiyaku Ibrahim da ake zargi da handame dukiyar marayu da ya kai har N12m.
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya samar da samar da motoci 300 domin jigilar manoman jihar zuwa gonakinsu a lokacin damina da mu ke ciki.
A ranar Juma'a ne jami'an yan sanda suka kama wani mutum mai suna Abdullahi Isa kan kange matarsa da yunwa na tsawon shekaru biyu a Maiduguri, jihar Borno.
Tun bayan cire tallafin mai, wasu mazauna birnin Maiduguri sun bayyana yadda suka koma hawa kekuna don rage musu radadin cire tallafin da aka yi a Najeriya.
Hukumar kula da harkokin 'yan sanda a Najeriya (PSC) ta amince da tura sabbin kwamishinonin 'yan sanda zuwa jihohi 8 a kudu da arewacin Najeriya ranar Jumu'a.
Jihar Borno
Samu kari