Jihar Borno
A Wani Salo na Jin Kai Gwamnan Jihar Borno Baba Gana Ummara Zulum yace Za'a Soma Sake Gina Ƙonanniyar Kasuwar Maiduguri Ta Monday Market A Satin Nan - Zulum
Yanzu-Yanzu: Fusatattun Matasa Sun Ƙaddamarwa Yar Jarida Tsaka da Ɗaukan Rahoton Gobarar Kasuwa a Borno, Inda suka ji mata Ciwo, Tana nan Tana amsar Magani
Gwamna Zulum ya bayyana cewa, zai ba da tallafin makudan kudade ga wadanda gobara ta shafa a cikin Maiduguri. Ya bayyana adadin kudin da zai bayar masu yawa.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta tabbatar da harin da Boko Haram suka kaiwa masu zabe a yankin Gwoza. Ta ce mutane 5 ne suka jikkata a harin na ranar zabe.
Gobara ta tashi a babbar kasuwar Maiduguri, Monday Market a cikin tsakar dare kafin wayewar garin ranar Lahadi, 26 ga watan Fabrairu. Ba a san musababbin ta ba.
Mai martaba sarkin Goda, Mohammed Shehu Timta, ya tabbatar da cewa wasu yan ta'adda sun shiga garin sun raunata akalla mutane 5 yayin da ake gudanar da zabe.
Wasu fusatattun matasa sun kaiwa tawagar motocin gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a birnin Maiduguri. ZagoZola Makama ya ruwaito wannan labarin..
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP a ƙaramar hukumar Magumeri ta nutae zuwa cikin inuwar APC mai mulki domin goyon bayan gwamna Babagana Umaru Zulum a Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana yadda Tinubu ya taimakawa jihar lokacin tashin hankalin Boko Haram, ya ce zasu maida biki a zaɓe.
Jihar Borno
Samu kari