Jihar Borno
Daya daga cikin manyan kwamandojin Boko Haram da suka mika wuya, Malam Rugurugu ya ce ya hakura ya fito daga jeji ne saboda rokon su da Gwamna Zulum ya yi.
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
Sojin Najeriya sun yi Lugude kan mayakan ISWAP bayan harin da suka kai kansu a garin Damboa a jihar Borno. Sun isa wurin a motocin yaki da Hilux da makamai.
shugaban kungiyar iswap wacce ke aikata aikin taadanci a yankin gabashin nigeria da tafikin chadi muhmmad malik ya riga mu gidan gaskiya a wani hari da aka kai
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi ruwan wuta kan ‘yan ta’addan ISWAP Ana tsaka da koya musu amfani da makamai tare da hada bama-bamai a yankin tafkin Chadi.
Sai a jiya ne Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya ba Atiku Abubakar hakurin harin da aka kai masa a kamfe, amma ya fadawa ‘Yan adawa su cire rai da Borno.
Jirgin yakin sojojin saman Najeriya ya yi ruwan bama-bamai har guda bakwai a kan ayarin mayakan kungiyar ISWAP a Damboa ta jihar Borno. Mayaka da dama sun mutu.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi gagarumin nasara a yaki da ta'addanci inda suka kashe mayakan kungiyar Boko Haram biyar tare da kama 1 a jihar Borno.
'Yan ta'addan ISWAP sun farmaki sansanin soji a Borno, sun hallaka sojoji 9 tare da wasu mutane mazauna gari a jihar. Rahoton da muka samo ya bayyana lamarin.
Jihar Borno
Samu kari