Jihar Borno
Majalisar dokokin tarayya sun mika kuka ga shugaban kasa Bola Tinubu kan yadda Giwaye daga Kamaru ke shiga jihar Borno suna lalata amfanin gona a kowacce shekara.
Luguden wutan jirgin yaƙin sojin Najeriya na rundunar Operation Haɗi Kai ya yi sanadin mutuwar mayakan Boko Haram sama da 160 a jihohin Yobe da Borno.
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da nasarar Sanata Muhammed Ali Ndume.da Kaka Lawal na Borno ta kudu da Borno ta tsakiya, ta kori ƙarar jam'iyyar PDP.
Mayakan Boko Haram sun yi ajalin wasu matasa 17 a jihar Yobe saboda matasan sun ki bin umarninsu na biyan kudin haraji kamar yadda su ka umarce su.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ankarar da cewa idan ba a yi da gaske ba dangane da Boko Haram, zata iya shafe Najeriya daga taswira.
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya kalubalanci yadda shugaban majalisar, Godswill Akpabio ke jagorantar majalisar cikin rashin kwarewa, ya ce ya fishi kwarewa.
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan farmaki a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun halaka babban limamin ƙaramar hukumar Kaga da wani ɗan sakai.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa a halin da ake ciki yanzu, tsaron jihar ya inganta sosai a kaso 85% cikin 100.
A ranar Juma’a ne mai martaba Sarkin Biu, Dr Umar Mustapha II, ya bai wa tsohon babban hafsan sojin kasa, Laftanar-Janar. Tukur Burutai, sarautar Betaran Biu.
Jihar Borno
Samu kari