Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba akan ƴan ta'adda a sassan daban-daban na ƙasar nan. Sojojin sun kuma cafke masu taimakawa ƴan ta'addan.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi alƙawarin ɗaukar nauyin karatun Leburori 37 har su gama jami'a matuƙar suka ci jarabawar share fage.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ba da wa’adin awa 72 a rushe gidajen karuwai da matattarar bata-gari a Maiduguri, babban birnin jihar.
Akalla tubabbun mayakan Boko Haram dubu 6,900 ne su ka samu 'yancin shigo wa cikin al'umma a jihar Borno bayan gwamnatin jihar ta gama tantance su.
Rundunar sojin Najeriya ta ce wani kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram mai suna Bulama Bukar ya mika wuya ga dakarun Brigade 5 da ke Gubio a jihar Borno.
Shugaba Bola Tinubu ya yi wasu nade-nade da su ka jawo cece-kuce a tsakanin al'umma tun bayan hawanshi karagar mulki a watan Mayu na wannan shekara.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayar da umarni ga jami'an tsaro da su gudanar da bincike kan gawae ɗiyar ɗan majalisa da aka kashe.
Wasu mutane da ba a san ko wanene ba, sun halaka diyar dan majalisar dokokin jihar Borno a gidan mijinta. Lamarin mara daɗin ji ya auku ne a birnin Maiduguri.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
Jihar Borno
Samu kari