Jihar Borno
Rundunar yan sandan jihar Borno ta samu nasarar kwance wani bam da aka da s aa kofar shiga jami'ar Maiduguri (UNIMAID). Ba a samu rauni ko asarar rai ba.
Wasu mayaƙan ISWAP huɗu sun bakunci lahira yayin da bam ɗin da suna ɗana wa sojoji tarko da shi ya tashi da su ranar Laraba da ta gabata a jihar Borno.
Babbar kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar mai taimakon Boko Haram da kuma hukumar DSS inda alkali ya kori karar kan saba ka'idar kotuna a kasar.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi kira ga mahukuntar gidan soja da su ƙara girke dakarun sojoji a shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya.
Yan Boko Haram sun farmaki wasu masu sana'ar itace a Damboa, jihar Borno a ranar Litinin inda suka yi gunduwa-gunduwa da sassan jikin mutum sha daya.
Jiragen yakin rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin shugaban yan ta'addan Boko Haram a wani hari a jihar Borno.
Mayakan ISWAP da Boko Haram akalla 60 ne su ka hallaka yayin wani artabu tsakaninsu a tsibirin Tumbum Ali da ke karamar hukumar Marte a cikin jihar Borno.
Dakarun sojoji na atisayen Operation Hadin Kai sun cafke wanu mutum mai ba yan ta'addan ISWAP bayanan sirri a ƙaramar hukumar Monguno da ke jihar Borno.
Gobara a sanyin safiyar ranar Laraba ta yi sanadin mutuwar 'yan gudun hijira biyu tare da kona sama da gidaje 1,000, hukumar SEMA ta bayyana hakan.
Jihar Borno
Samu kari