Bayelsa
Wani rahoto da muka samu ya bayyana cewa wasu yan bindiga sun je har gidan kwamishinan kasuwanci na jihar Bayelsa, sun yi awon gaba da shi da daren Alhamis.
Wasu matasa biyu yan shekaru 16 sun shiga hannu yayin da suka yaudari wata budurwa zuwa wani kango da nufin yin asirin kudi da ita a yankin Sagbama, Bayelsa.
'Yan bindiga sun afka wa wani jirgin kasa mai dauke da fasinjoji a ranar jejiberin sabuwar shekara a Bayelsa, Daily Trust ta ruwaito. Jirgin mai dauke da fasinj
Al'umman Ogbinbiri da ke karamar hukumar Ijaw ta kudu a jihar Bayelsa sun shiga alhini a jajiberin sabuwar shekara sakamakon mutuwar wani fasto da mutum shida.
Gwamnan Duoye Diri na jihar Bayelsa ya rantsar da matarsa, Patience Zuofa-Diri, da wasu masana shari'ar uku a matsayin alkalan babbar kotun jihar ta Bayelsa.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Bayelsa ya lakume rayukan iyaye da kuma yan uwan wani Ango yayin da suke kan hanyar komawa gida daga wurin aure.
A ranar Talata da ta gabata, gwamnatin tarayya ta umarci kamfanin AITEO Eastern Exploration and Production Company Ltd, AEEPCo, da su daina hakan man fetur.
Farfesa Dantani Ibrahim Wushishi, shugaban NECO, ya ce an kwace lasisin wasu makarantu a jihohi hudu na tsawon shekaru biyu saboda samunsu da laifin satar amsa.
Ana zargin wani dan sanda, Sajan Akpoboloukeme da halaka abokin aikin sa, Sajan Sapele Eyerindideke wanda ya kai ga halaka shi. Ganau sun bayyana yadda lamarin
Bayelsa
Samu kari