Atiku Abubakar
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana cewa, a halin da ake ciki bashi da wani dan takarar gwamnan da yake goyon baya a zaben na gwamnan Kogi da ke tafe.
An sake samun Jam’iyyar da ta kalubalanci nasarar Bola Tinubu a kotun zabe. All Peoples Movement ta na ganin Atiku Abubakar ya kamata ya gaji Muhammadu Buhari.
Jam’iyyar LP ta karbe mulkin jihar Abia daga hannun PDP bayan shekaru. Gwamna Okezie Ikpeazu ya ce tun farko ya hango cewa Peter Obi zai kawowa PDP cikas a bana
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Jamilu Julius Adebayo ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi, ba zai yi nasara a kotu ba
Kotun ƙoli tayi Fatali da Ƙarar Nwajiuba dake Fatan Ta Nuna Rashin Cancantar Takarar Tinubu da Atiku Anyi Fatali da Ƙarar dake Fatan A Nuna Rashin Cancantar
Kotun koli ya yi waje da bukatar tsohon ministan Buhari na neman hana Tinubu da Atiku yin takara a zaben da ya gabata. An bayyana yadda ta kaya a kotu yau.
Jigon jam'iyyar APC Kayode ya bayyana cewa, ya kamata DSS ta himmantu tare da kama Atiku Abubakar da Peter Obi domin samun mafita ga wasu matsaloli a kasa.
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Umar IIliya Damagum shi ne babban jami’in da ya canji Iyorchia Ayu a Majalisar NWC a PDP. A wannan rahoto za a ji takaitaccen bayani game da sabon shugaban.
Atiku Abubakar
Samu kari