Atiku Abubakar
Ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya lissafo wasu laifukan INEC a zaɓen shugaban ƙasa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa a Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana sakonsa ga 'yan Najeriya a lokacin da aka fara Azumin watan Ramadana mai alfarma na bana.
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas ya bayyana alfarmar da ya yi wa Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP amma bai nuna godiyar Allah da hakan ba.
Za a ji Atiku Abubakar ya ce ba tsakani da Allah ya rasa zaben 2023 ba. Lauyan ‘dan takaran, Joe-Kyari Gadzama SAN ya fadawa kotun zabe yadda aka shirya magudi.
Gwamnan jihar Ebonyi dake kudu maso gabashin Najeriya, Dave Umahi, ya shawarci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi bayan sun faɗi zabe.
Akalla jam’iyyun siyasa hudu da yan takararsu ne suka shigar da kara a kan nasarar zababben shugaban kasa Bola Tinubu a a zaben 2023 kotun zabe a hukumance.
Atiku Abubakar ya shigar da kara a kotu a kan nasarar Bola Tinubu. Lauyoyin Atiku da na Peter Obi duk sun shiga kotu, kowa yana ikirarin shi ne ya lashe zabe.
Shugaban jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso yamma, Salihu Lukman yana nan a kan batun na zargin da yake yi wa Iyiola Omisore na jawowa APC faduwa zaben Osun.
Rahoton nan ya tattaro kusoshin PDP da suka bayyana goyon bayansu ga ‘yan takaran wasu jam’iyyun kamar su Gwamna Seyi Makinde, Okezie Ikpeazu, Ifeanyi Ugwuanyi
Atiku Abubakar
Samu kari