Atiku Abubakar
Jigon jam'iyyar PDP, Cif Olabode George, ya yi tsokaci dangane da batun shari'ar zaɓen da ke shirin gudana tsakanin Atiku, Obi da Tinubu ranar Laraba mai zuwa.
Tun bayan dawowar dimukradiyya a shekarar 1999 ake ta faman shari'a kan zabubbuka a Najeriya don kalubalantar zabe, mafi yawa na kan mulki ne ke cin nasara.
An bukaci ma’aikatan kotun daukaka kara da su zauna a gida a ranar Laraba, 6 ga watan Satumba, wanda aka tsayar don yanke hukuncin a kotun zaben shugaban kasa.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi martani bayan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta sanya ranar da za ta yanke hukuncinta kan ƙarar.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ko kadan bai damu ba ganin yadda ake shirin karkare shari'ar zaben shugaban kasa a ranar Laraba 6 ga watan Satumba a Abuja.
An bayyana ƙararraki 3 da ake shigar da Shugaba Bola Tinubu a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, wacce ta tsaida ranar Laraba, 6 ga Satumba.
Shahararren Fasto a Najeriya, Kingsley Okwuwe ya bayyana yadda ubangiji zai yi amfani da wakili 'Cyrus' don kwace mulki a hannun Tinubu tare da mikawa Peter Obi
Ƙungiyar Inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo ta yi magana kan yiwuwar sake zaɓe a ƙasar idan kotu ta yi hukunci. Ƙungiyar ta ce ƴan Arewa za su juya wa Tinubu baya.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta ce za ta yanke hukunci kan shari'ar da ke gudana ta Atiku Abubakar na PDP, da Peter Obi da suke yi da Tinubu.
Atiku Abubakar
Samu kari